• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mutane Fiye Da 5000 sun fito zanga-zangar lumana kan rashin wutar lantarki

Lamarin ya faru ne a Maza'bar kubaraci a K/H Madobi

Sy lawan by Sy lawan
April 29, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Al’ummar Maza’bar Kubaraci Da Tsauni da Kasuwar Gemu daFulatan a Karamar Hukumar Madobi Sun Futo Zanga-Zangar Lumana Domin Bayyana Korafe-Korafen’su tare da Kira Zuwa Ga ‘DanMajalisarsu

Na Tarayya Hon Yusif Umar Datti Da Sanantan Kano ta Tsakiya Hon Rufai Sani Hanga Dana Jaha Maiwakiltar Karamar Hukumar Mabodobi Hon Suleman Muktar Da Mai-Girma Gwamnan Jahar Kano Injiniya Abba Kabir Yusif domin fama da rashin kayan More rayuwa da Suke fama da shi a Yankin su

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Yayin Ganawarsu Da Manema Labarai Ciki Harda Wakilin Aksammedia Dantala Uba Nuhu Kura Sun Bayyana suna Fuskantar Rashin Wutar Lantarki sun ce sama da shekaru 20 aka Samarwa Alummar Yankin Turakun Wutar Lantarki Amma har Yanzu an Gaza Samar musu da wutar

Rashin Samuwar Wutar Lantarkin ya sa Su ka yi Ta Bibiyar ‘Yan-Majalisun’su Daban-Daban ta hanyar Rubuta Masu Wasikun Neman Cigaban Aikin Saka Masu Wutar Lantarkin

Sannan sun Mika rokonsu Ga Gwamnatim Jahar Kano tare Da Yiwa Gwamnan Jahar Kano
Tuni Kan Halin Da Suke Ciki Na Matsalar’ Wutar Lantarki a Yankunan’su.

A karshe Al’ummar sun Roki Mai-Girma Gwamnan Jihar Kano Tare Da Yi Masa Tuni Kan Halin Da Al’ummar Yan-Kunan Ke Ciki Na Rashin Wutar Lantarkin Damin ya Share Masu Hawayensu

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani Mutum Ya Haƙo Gawar ’Yar Uwar Sa Daga Kabari Ya Kai Banki…

Next Post

Fasahar AI zata inganta Gaskiya da Shugabanci na Gari a jami’o’i –EFCC

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Majalisar Dokokin Jihar Kano Ta Amince;  Da Dokar Kafa Masarautu Masu Daraja Ta Biyu

Majalisar Dokokin Jihar Kano Ta Amince; Da Dokar Kafa Masarautu Masu Daraja Ta Biyu

July 16, 2024
Yadda Trump ke fuskantar caccaka daga Lauyoyi a Amurka bayan korar shugabar hukumar lafiya ta ƙasar

Yadda Trump ke fuskantar caccaka daga Lauyoyi a Amurka bayan korar shugabar hukumar lafiya ta ƙasar

August 28, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media