• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Matsalar Rashin Ruwa Na Cigaba Da Tsananta A Wasu Sassan Jihar Kano

aksam by aksam
April 25, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Daga Hassan Umar Gwammaja

Matsalar rashin wadataccen ruwan sha na ci gaba da tsananta a wasu sassan Jihar Kano, musamman a wannan lokaci na tsananin zafi, lamarin da ke jefa al’umma cikin mawuyacin hali.

‎Wani bincike da jaridar Askam Medio ta gudanar ya nuna cewa jama’a da dama a cikin birnin Kano da kewaye na fama da matsalar karancin ruwa mai tsafta, duk da alkawuran gwamnati na inganta samar da ruwa a jihar

‎Rahoton ya bayyana cewa mazauna wasu unguwanni na daukar lokaci mai tsawo suna neman ruwa domin bukatun yau da kullum kamar girki, wanke-wanke da kuma shan ruwa, abin da ke kara tsananta rayuwa a lokacin zafi.

‎Wasu daga cikin mazauna yankunan sun shaida cewa a wasu lokuta sukan kwashe sa’o’i suna jiran ruwa ko kuma neman inda za su samu, lamarin da ke janyo tsaiko a harkokin yau da kullum.

‎A lokacin yakin neman zabe da kuma bayan hawansa mulki, Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi alkawarin kawo karshen matsalar ruwan sha tare da gyara ayyukan kamfanin ruwa na jihar.

‎Sai dai, kusan shekaru uku bayan hawansa mulki, wasu mazauna na cewa har yanzu ba su ga wani gagarumin sauyi ba, yayin da a wasu yankuna ake ganin matsalar ta kara tsananta.

‎Binciken ya kuma nuna cewa a wasu unguwanni, tankunan motocin daukar ruwa sun zama wata muhimmiyar hanya ta samar da ruwa, inda ake sayar wa jama’a a jarkoki.

Hakan na kara jefa iyalai cikin tsadar rayuwa, musamman ganin yadda bukatar ruwa ke karuwa a lokacin zafi.

‎Wasu mazauna sun yi kira ga gwamnatin jihar da ta dauki matakan gaggawa domin magance matsalar, tare da tabbatar da samar da wadataccen ruwan sha ga al’umma.

 

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Next Post

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

March 20, 2024

What Makes midnightwins an Attractive Option for Gamers

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media