• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mafi Yawan ‘Yan Siyasar Najeriya Ba Su Da Tarbiyya” — In ji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

aksam by aksam
August 7, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Sanusi, wanda ya yi wannan furuci a wani taro da aka shirya domin tattaunawa kan shugabanci da adalci a cikin al’umma, ya ce:

> “A yau idan ka duba yadda ‘yan siyasa ke gudanar da harkokinsu, za ka fahimci cewa mafi yawan su ba su da tarbiyya, ba su da mutunci, kuma ba sa jin tsoron Allah. Wannan na daga cikin dalilan da ya jefa Najeriya cikin halin da take ciki.”

Ya kuma ja hankalin matasa da su rika yin hankali wajen zaben shugabanni, su guji siyar da kuri’unsu ga ‘yan siyasar da ke da rauni a tarbiyya da sanin ya kamata.

Sarkin ya jaddada cewa al’umma ba za su ci gaba ba sai idan suka zabi shugabanni masu gaskiya, rikon amana da tsoron Allah.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Masu Kwacen Waya Sun Kashe Wani Dalibi Dan Aji Uku a Jami’ar Bayero Dake Kano

Next Post

Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, Ya Amince Da Tsayawa Takarar Shugabancin ƙasa A 2027

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Alamu Na Nuni Da Cewa;- Yan Zo Haka An Fara Bawa Wasu Daga Cikin Ma’ikatan KAECO Da Aka Kora Da Aiki Takardar Sallama

Alamu Na Nuni Da Cewa;- Yan Zo Haka An Fara Bawa Wasu Daga Cikin Ma’ikatan KAECO Da Aka Kora Da Aiki Takardar Sallama

February 4, 2025
Hukumar Bayar Da Agajin Gaggauwa Ta Najeriya NEMA, Tace Adadin Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyar Rasa Rayukan Su A  Jahohi Goma 15 Na Najeriya Ya Kai 179

Hukumar Bayar Da Agajin Gaggauwa Ta Najeriya NEMA, Tace Adadin Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyar Rasa Rayukan Su A Jahohi Goma 15 Na Najeriya Ya Kai 179

August 30, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media