• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tsoffin Ƴan Sanda Za Su Gudanar Da Zanga-Zanga a Faɗin Najeriya Saboda Matsalar Fansh

aksam by aksam
June 27, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

Daga: Hassan Umar Gwammaja

Ƙungiyar Tsoffin Jami’an Ƴan Sanda a Jihar Kaduna ta bayyana shirinta na gudanar da zanga-zangar lumana ta ƙasa baki ɗaya, wadda suka lakaba wa suna “Uwa Ga Duk Wata Zanga-zangar Lumana”, a ranar 21 ga Yuli, 2025.

Shugaban ƙungiyar, Mannir M. Zaria, tare da Mataimakinsa, Danlami Maigamo, ne suka bayyana hakan bayan wani taron wata-wata da suka gudanar a Police Officers’ Mess da ke Kaduna.

Sun ce zanga-zangar na da nasaba da matsalolin fansho da suka addabi tsoffin jami’an ƴan sanda da ke cikin tsarin Contributory Pension Scheme (CPS), wanda suka ce ya jefa su cikin ƙuncin rayuwa, tozarta su ta fuskar kudi, da kuma haifar da hauhawar damuwa da mace-mace tsakanin mambobin su.

“Ba mu da zaɓi, face mu sake ficewa mu gudanar da wata zanga-zangar lumana da muka lakaba mata suna ‘Uwa Ga Duk Wata Zanga-zangar Lumana’ wadda za mu yi a ranar 21 ga Yuli, 2025,” in ji ƙungiyar.

Ƙungiyar ta tabbatar da cewa zanga-zangar za ta kasance lumana kuma za a gudanar da ita a dukkan jihohi 36 na ƙasar nan.

“A matsayinmu na ƴan ƙasa masu bin doka, za mu ci gaba da bin hanyoyin lumana wajen neman a fitar da Ƴan Sanda daga tsarin CPS har sai an saurare mu,” a cewar sanarwar.

  1. Ƙungiyar ta nanata cewa kafa Hukumar Fansho ta Ƴan Sanda mai zaman kanta ce kadai mafita ta gaskiya don magance abinda suka kira zalunci da rashin adalci a tsarin fanshon da ake ciki yanzu.
Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NNPC ya magantu kan zagonkasa da ya gano ana yi masa

Next Post

Cikakken bayani kan Dalilan da su ka sanya Ganduje yin murabus a mukaminsa

aksam

aksam

RelatedPosts

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026
Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu
Uncategorized

Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

by aksam
May 17, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Bayan zuba Naira Biliyan 40 a NNPCL, IPMAN ta magantu kan rashin samun lodi a matatar Dangote

Bayan zuba Naira Biliyan 40 a NNPCL, IPMAN ta magantu kan rashin samun lodi a matatar Dangote

October 30, 2024
China ta sauya tsarin cinikayyar ta da duniya ba tare da Dalar Amurka ba

China ta sauya tsarin cinikayyar ta da duniya ba tare da Dalar Amurka ba

October 26, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

May 17, 2026
Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

May 13, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media