A wani jawabi da rundunar sojin Najeriya ta fitar ta bayyana cewar rundunar hadin guiwar ta kai farmaki ne daga karfe 6 na safe zuwa karfe 12 na dare, tana mai cewar ta gudanar da farmakin be ga ‘yan taadda dake maboyar Garin Malam Ali, Garin Glucose, da Ukuba.
Gwamnan Kano ya kaddamar da jigilar alhazan bana
A sanarwar da rundunar sojin Najeriya ta fitar, ta kara da cewar ‘yan ta’addan sun tsere, inda suka bar makamai, da alburusai, da kuma na’urorin hada bama-bamaiJagoran Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam ta Kakaki ya samu lambar girmamawa daga Indiya
Ta ce farmakin na daga cikin kokarin da ake yi don hana yin amfani da dajin Sambisa da kuma dakile ayyukan ta’addanci.











