• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kungiyar masu sana’ar siyar da magunguna suka tanadi hanyoyin tantance maganin da wa’adin sa ya kare

aksam by aksam
July 5, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
486
SHARES
1.6k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin kungiyar kasuwar masu sana’ar siyar da magunguna ta kasa reshen jihar kano, ya sha alwashin kawo karshen siyar da magungunan da wa,adinsu ya kare da magungunan da suke sanya maye domin dakile sha da fataucin miyagun kwayoyi a fadin jihar kano.

Shugaban kungiyar kasuwar Mohammed Musubahu yahaya ne ya jaddada hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa dake malam kato a nan jihar kano.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Yace, kungiyar ta bijiro da kwamati da yake bibiyar yankasuwa da suke shigo da magungunan marasa inganci da wadanda suke shigo da miyagun kwayoyi domin siyarwa alumma Wanda hakan ba karamar Marsala bace,ga alummar jihar kano, musamman matasa wadanda sune Shugabannin gobe.

Yace,wannan shine kodirin farko da kungiyar ta sanya a gaba saboda gagarumar matsalar take haifarwa a rayuwar alumma.

Mohammed musubahu ya bayyana cewa, baya da haka, Kungiyar za ta hada kai da Gwamnati jihar kano, domin Samarwa ‘ya’yenta tallafin jari da za su bunkasa harkokin kasuwancinsu,musamman duba da kyakyawar Alakar da take tsakanin kungiyar kasuwar da Gwamnatin jihar kano, kasancewar kungiyar ta taka muhimmiyar rawa wajen kafa Gwamnatin saboda da dannesu da tsohuwar Gwamnatin da ta gabata.

Shugaban yace, kungiyar kasuwar a shirye take wajen baiwa Gwamnati cikakken goyan bayan da suka kamata domin inganta kasuwancin alummar jihar kano.

Ya kuma nuna rashin jin dadinsa bisa,yadda wasu daga cikin yankasuwar suke Neman sanya kananan yankasuwa su tashi zuwa kasuwar Dangwauro don ci gaba da kasuwaci a cen,inda ya bayyana cewa, Wanda gurin yayi mutukar yiwa yankaswar tsada idon aka kwatanta da rukunin kasuwar da suke yanzu, wato,Karami Plaza.

Ya bayyana cewa, yanzu haka, yankasuwa suna biyan kudade naira dubu Dari uku a kowanne shago duk shekara,kuma, masu rukunin kasuwar sun samarwa alumma jami’an tsaro da ruwa da wutar lantarki domin gudanar da kasuwacinsu yadda ya kamata.

Mohammed yahaya yace,kasuwar Dangwauro tayi mutukar yiwa yankasuwa tsada su biya har sama da miliyan daya kudin haya a shekara, baya ga kuma, Nisan da take da shi.

A don haka, Wannan sabon shugabancin kungiyar kasuwar da ya zo,yake ta fafutukar samarwa ‘ya’yanta mafita akan kasuwancinsu,musamman uwar kungiyar kasuwar da ke Babban birnin tarayya Abuja,Wanda yanzu haka, itace,ta dauki dawainiyar ragamar shariar da kungiyar kasuwar take yi akan komawa kasuwar ta Dangwauro dake Naibawa a nan jihar kano.

Uwar Kungiyar tace,wannan sabon shugabancin ya zo managartan tsare_tsare da za su bunkasa harkokin kasuwancin alummar jihar kano da kakkabe maragurbin mutane a harkar kasuwancin magani duba da dimbin alummar dake cin Abinci da sana,ar musamman ma matasa wadanda yanzu sune suka fi yawa a kasuwancin.

Shugaban kungiyar kasuwar yace,sai dai babban abun da shugabancin kungiyar yake bukata bai wuce hadin kan yankungiyar ba,saboda sai da hadin kan yankungiyar ne,za ta samu damar bijiro da ayyuka da za su bunkasa harkokin kasuwancin jama’ar dake sana’ar a fadin jihar kano da ma kasa baki daya.

Haka zalika ya jaddada cewa, duk wani da zai kawo koma baya ko nakasu kungiyar kasuwar ba za ta gajiya ba wajen dakatar da shi daga yunkurinsa na lalata sana’ar,saboda zai yiyu wasu tsirarin mutane su dannewa wasu hakkokinsu ba.

Daga karshe ya bayyana gamsuwarsa bisa yadda Gwamnatin jihar kano take baiwa kungiyar goyan bayan da suka kamata domin sauke Nauyin da Allah ya Dora mata a matsayin Uwar kowa a fadin jihar kano.

Ibrahim sani gama

Share194Tweet122SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnan Jihar Kano, ya bawa kwamishinonisa wa’adin wata shida domin inganta ayyukan maaikatunsu

Next Post

Bayan cefanar da tashar Malan Kato, al’ummar gurin na kara shiga halin tsaka Mai wuya

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Az online kaszinók jövője: bónusz stratégiák az élménymaximalizálás érdekében

April 21, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar  Naira Biliyan Uku

Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar Naira Biliyan Uku

December 14, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media