• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu

aksam by aksam
August 24, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Sun gudanar da wani gangami domin nuna damuwar su kan matsalar rashin kyan hanyoyi da suke fama dasu a yankunan su.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Ɗaruruwan mazauna unguwar ta Gayawa da kewaye ne dai suka fito a ranar Asabar, din nan tare da neman ɗaukin mahukunta, kan su gyara musu titunan yankunan su da suka haɗar da na Gayawa, da titin Badaru, da na gadar Getsi, da titin na Tsahare, da kuma Jaba, da na Rimin Keɓe.

Da yake zantawa da manema labarai jagoran mutanen da suka fito gangamin mai suna Haruna Musa Isma’il, ya ce sun fito ne domin sanar da gwamnatin jihar Kano, da dukkanin shugabanninn yankunan su matsalar rashin hanyoyin da ta daɗe tana damun su shekara da shekaru.

A cewar sa, “Mun daɗe muna bibiyar mahukunta halin da muke ciki amma kawo yanzu ba’a share mana hawayen mu ba a don haka ne ma muka fito domin mu nusartar da gwamnatin halin da muke ciki don a kawo mana ɗauki, “in ji Haruna Musa”.

Anasa ɓangaren wani matuƙin baburin Adai-dai Sahu a yankin, ya shaidawa Dala FM Kano, cewa har mata biyu ne suka taɓa Haihuwa a cikin baburi ɗin sa, lokacin da zai kai su Asibiti, bisa rashin kyan hanya.

“Baya ga batun rashin kyan hanyoyi da muke fama dasu akwai kuma rashin Kwalabati da yake damun mu, wanda ida akayi ruwan sama yake shiga cikin gidajen jama’a, “in ji shi”.

Al’ummar unguwar ta Gayawa da kewaye da ke ƙaramar hukumar Ungog a jihar Kano, sun kuma yi kira ga gwamnatin jihar Kano, da shugabannin su na ƙaramar hukumar tasu, da su kawo musu ɗauki wajen gyara musu hanyoyin su da suka lalace, bisa yadda suke matuƙar shan wahala.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Amince A Kori Ma’aikata Masu Takardar Karatun Bogi Daga Kasar Benin Da Togo

Next Post

Hukumar DSS Sun Kama Wani Dan Jarida Jim Kaɗan Bayan Saukar Sa A Filin Jirgin Sama Na Legas

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

November 14, 2023
Yadda gwamnan wata jiha a Najeriya ya dauki hanyar Hana Kiran Salla a jihar sa

Yadda gwamnan wata jiha a Najeriya ya dauki hanyar Hana Kiran Salla a jihar sa

August 16, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media