• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Musa Garba Kwankwaso (BABA), Ya Ce Zai Garzaya Kotu Domin Kalubalantar Hukumomin Yaki Da Cin Hanci Da Rashawar Kasannan

aksam by aksam
August 22, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Garba Kwankwaso ya bayyana haka ne jim kadan bayan ya amsa gayyatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar (PCACC) ta yi masa a ranar Alhamis tare da lauyoyinsa.

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

Daily Trust ta ruwaito cewa Hukumar PCACC ta shirya wata ganawa da Manajan Daraktan Kamfanin Magunguna na Novomed, Musa Garba Kwankwaso, kan badakalar kwangilar samar da magunguna ta miliyoyin Naira.

Wasikar mai dauke da sa hannun shugaban sashin ayyuka na hukumar CSP Salisu Saleh a madadin shugaban hukumar ta bayyana cewa, “Hukumar tana binciken laifin karya sashe na 31 da 33 na dokar sayo kayan gwamnati da kuma tsarin kula da harkokin kudi dangane da kwangilar da ma’aikatar ta bayar ga Kananan Hukumomin Jihar Kano ga Kamfanin ku (Novomed Pharmaceuticals) domin samar da magunguna ga Kananan Hukumomi 44.”

Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta sami umarnin hana cire kudi a asusun Novomed Pharmaceuticals, inda ta toshe sama da Naira miliyan 160 yayin da take kokarin kwato sauran kudaden.

Da yake magana, lauyan Kwankwaso, Barista Okechukwu Nwaeze, ya ce, “Hukumomi uku da suka hadar da ICPC, EFCC da PCACC suna bincike akan mutum daya kan laifi iri daya, Kuma dukkaninsu sun mika masa goron gayyata bana jin kundin tsarin mulkinmu ya yarda da hakan.

“Mun kai wannan magana gaban kotu, domin ta warware matsalar domin batun akwai rudarwa a cikin sa.

“Mun yanke shawarar tafiya kotu domin warware dambarwar ta yadda hukumomi uku ba za su iya bincike akan mutum daya kuma akan laifin daya.”

Idan za a iya tunawa Aksam Media ta rawaito Dan Bello ne dai ya fara fallasa cewa kananan hukumomin Kano suna baiwa kamfanin Novomed kwangilar Naira miliyan 10 wannensu domin sayo Magunguna, a cikin wani bidiyo da ya saki, sai dai gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce bai sance da cewa ana ba da kwangilar ba, Sannan kuma ya baiwa hukumar yaki da cin hanci da rashawar ta jihar ta gudanar da bincike tare da mika masa rahoton binciken domin daukar matakin da ya dace.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Babban Mai Shari’a Na Kasa Olukayode Ariwoola Ya Yi Ritaya A Matsayin Alkalan Alkalan Najeriya Bayan Cika Shekarun Aiki Na Shekara 70

Next Post

Sarkin Kano Na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Bar Jihar Kano Zuwa Abuja A Karon Farko Tun Bayan Dawowarsa Jihar A Watan Mayu

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin Jihar Kogi Da Kungiyar Manoma Ta Najeriya Sun Yi Kira Da A Yi Addu’o’in Samun Ruwan Sama

Gwamnatin Jihar Kogi Da Kungiyar Manoma Ta Najeriya Sun Yi Kira Da A Yi Addu’o’in Samun Ruwan Sama

August 18, 2024
Binciken masana ya gano ƙasar Rasha na faɗaɗa ikon sojinta a Afirka

Binciken masana ya gano ƙasar Rasha na faɗaɗa ikon sojinta a Afirka

June 10, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media