• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sakacin Jami’an Tsaro Ne Ya Sa Masu Zanga-Zanga Su Ka Yi Barna A Jihar Kano:– Sarkin Kano Na Goma 16 Muhammadu Sunusi ll

aksam by aksam
August 7, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Mai martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II, a ranar Laraba ya koka da barna tare da wawashe dukiyoyin al’umma da aka yi yayin zanga-zangar da tsadar rayuwa a jihar.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

” Kafin faruwar wannan lamarin an sanar da jami’an tsaro cewa akwai yiwuwar bata gari zasu farwa wasu daga cikin Kaddarorin gwamnati da na yan kasuwa amma suka ki daukar matakan da suka dace”

Daily trust ta rawaito sarki Sanusi ya yi wannan jawabi ne a lokacin da ya ziyarci madaba’ar jihar Kano da NCC Digital Industrial Park da kuma Shagunan Barakat wadanda ke cikin kadarorin da na masu zanga-zangar suka lalata .

Ya zargi jami’an tsaro da yin sakaci da labarin faruwar lamarin da aka ba su tun kafin faruwar lamarin .

” Kowa ya yi da kyau kansa kuma ko ya yi akasin hakan Kansa, muna addu’ar Allah ya baiwa gwamnati ikon gyara Wuraren da aka lalata”.

Ya ce kakansa ya yi aiki da kamfanin buga takardun na Kano inda ya kara da cewa “abin bakin ciki ne yadda jikokinsu suka lalata irin wannan wuri”.

A cewarsa, “Kamar yadda muka saba cewa duk wanda ke da hannu a cikin wannan mugun aikin makiyi ne ga al’ummar Kano .

“Kakana ya yi aiki a nan (kamfanin buga littattafai na Kano). Abin bakin ciki ne yadda jikokinsu suka lalata irin wannan wuri.

“Kafin hakan ya faru, an sanar da jami’an tsaro a rubuce cewa hakan zai faru amma maimakon a hana hakan, sai aka bari hakan ya faru”, in ji shi.

An kafa kamfanin buga littattafai na Kano a shekarar 1938, kuma tun a wancan lokaci take aiki .

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Har Yan Zu Akwai Dokar Hana Fita A Jihar Kaduna:- Gwamna Uba

Next Post

Kaduna Security Council Relaxes Curfew 8Am to 6Pm

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

September 29, 2025
Wasu daga cikin nasarorin da palastinawa ke samu akan yahudawan Israela

Wasu daga cikin nasarorin da palastinawa ke samu akan yahudawan Israela

October 14, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media