• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yawan hadaru ya tilastawa jiragen yakin sojin saman Amurka rage tashi

Yawan hadaru ya tilastawa jiragen yakin sojin saman Amurka rage tashi

aksam by aksam
April 29, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Rundunar sojin kasa ta Amurka ta bayar da umarnin dakatar da tashin dukkanin jiragen samanta na bayar da horo bayan hadarin jiragen sama masu saukar ungulu biyu da suka yi sanadiyyar mutuwar sojoji goma sha biyu.

Za a yi amfani da tsawon lokacin dakatarwar ne wajen sake nazarin matakan kiyaye hadura da kuma horo.

Sojojin Amurka na kasa guda uku ne suka rasa ransu wani guda daya kuma ya ji rauni lokacin da wasu jiragen sama biyu masu saukar ungulu samfurin Apache na rundunar sojin suka yi karo ranar Alhamis a sararin saman jihar Alaska.

Biyu daga cikin sojojin sun mutu nan take daya kuwa a hanyar kai shi asibiti rai ya yi halinsa yayin da na hudun aka ce ya tsira da raunuku, ko da yake ya samu sauki zuwa yanzu.

A dalilin wadannan haduran ne rundunar sojin kasa ta Amurkar ta sanar da cewa za ta dakatar da tashin duk wasu jiragenta na sama har sai kowane sashe ya yi wani horo na musamman na kwana daya na kauce wa hadari a cikin mako mai zuwa.

Sannan kuma za a sake duba tsarin nazarin kauce wa hadura da aikin sanya ido.

Sai dai kuma duk da wannan mataki rundunar ta ce za a ci gaba da duk wasu ayyukan amfani da jiragen saman wadanda suka zama na dole.

Amma kuma ko su ma sai wani Janar na sojin mai mukamin akalla daga Manjo Janar zuwa sama ya bayar da umarni.

Dokar ta shafi jiragen saman rundunar sojin kasa na Amurka ne kawai ba ta shafi sauran sojin kasar kamar rundunar sojin sama ko na ruwa ba.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Saudi Arabia bata ga jaririn watan azmi ba.

Next Post

Вовада – инновации и будущее торговли в онлайн-мире

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

NBA ta sake shigar da bukatar Tinibu ya kori ministar saboda wasu dalilai

NBA ta sake shigar da bukatar Tinibu ya kori ministar saboda wasu dalilai

January 29, 2024

Responsabilité dans le jeu vidéo : stratégies et enjeux autour de Chicken Road 2

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media