• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kin aiwar da dokar auren jinsi, Bankin Duniya ya soke lamuni ga wata kasa

aksam by aksam
April 4, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kotun tsarin mulkin kasar Uganda ta amince da dokar hana luwadi da ta ba da damar yanke hukuncin kisa duk da Allah wadai da kungiyoyin kare hakkin danadam da sauransu ke yi a kasashen turai.

Shugaba Yoweri Museveni shi ne ya sanya hannu kan dokar a watan Mayun bara. Wasu da dama a kasar ta gabashin Afirka na goyon bayan dokar, inda wasu ke ganin luwadi a matsayin dabi’ar da aka shigo da ita daga kasashen turawa kuma ba yanayin halitta ne na ainihi ba.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Wani dan fafatuka mai shigar da kara ya sha alwashin daukaka kara zuwa Kotun Koli.

Alkalan kotun tsarin mulkin kasar sun ce majalisar ta tabbatar da dokar ne bisa ka’ida kuma ba ta saba wa kundin tsarin mulkin kasar ba. Dama luwadi laifi ne a Uganda a ƙarƙashin dokar zamanin mulkin mallaka wadda ke ayyana fasikanci da zina a matsayin laifi wanda ya saba ma “yanayin halitta.” Hukuncin wannan laifin shi ne daurin rai da rai.

Wanda ake tuhuma da laifin “yunkurin yin luwadi” za a iya daure shi har na tsawon shekaru 14, kuma laifin “yunkurin luwadi” yana da hukuncin shekaru 10.

Sai dai kotun ta ce kada a rika nuna wa ‘yan luwadi wariya yayin da suke neman waraka.

Kwamishinan kare hakkin dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Turk, a cikin wata sanarwa da ya fitar, ya bayyana rashin jin dadinsa da hukuncin kotun, ya kuma yi kira ga gwamnatin Uganda da ta soke dokar.

Bankin Duniya ya dakatar da sabbin lamuni ga Uganda, yana mai cewa daukar karin matakan sun zama dole don tabbatar da cewa ayyukan da bankin ke yi sun yi daidai da irin muhalli da kuma zamantakewar da bankin ke amincewa da su.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kali adadin maniyyata aikin Hajji na kowacce jiha a Najeriya

Next Post

Yadda kungiyar IS ta kai mummunan hari a wata kasar Africa

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gaskiya ta fito gameda shirin NNPCL na kara farashin Man fetur

February 9, 2024
Allah ya yi wa mahaifin shugaban sashin gudanar wa na Jaridar Aksammedia Rasuwa

Allah ya yi wa mahaifin shugaban sashin gudanar wa na Jaridar Aksammedia Rasuwa

September 28, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media