• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kotu ta yanke wa abokin Murja kunya hukuncin zaman gidan kaso ko zabin tara da sharadi

Sy lawan by Sy lawan
February 16, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata Kotun shari’ar Musulunci a nan jihar Kano, ta aike wani mutum mai suna Murtala Adamu, gidan gyara hali da tarbiya na tsawon watanni shida saboda laifin aikata badala.

Kamar yadda jaridar Aminiya ta ruwaito, an kama Adamu ne tare da shahararriyar ‘yar TikTok, Murjanatu Ibrahim Kunya, wacce aka fi sani da Murja Kunya.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Kotun wacce ke zamanta a unguwar Gama, karamar hukumar Kumbotso, ta kuma bai wa matashin zabin biyan tara ta N30,000 kan samunsa da laifin tayar da zaune tsaye da aikata aikin assha.

  Mai gabatar da kara, Aliyu zainul Abidin, ya sanar da kotun cewa an kama Murtala ne tare da Murja a unguwar Hotoro.

Ya kuma ce an yi kamun ne bayan samamen da dakarun hukumar Hisbah suka kai bayan korafe-korafen da suka samu daga mazauna yankin.

Kotu ta hana matashin shiga unguwar Hotoro na tsawon shekaru 2 Har ila yau, Zainul Abidin  ya bayyana cewa laifukan da ake tuhumar Murtala Adamu da aikatawa sun yi karo da sashi na 275 na kundin dokokin final-kot.

Kan haka ne, Mai Shari’a Malam Nura Yusuf Ahmed, ya yanke masa hukuncin daurin watanni shida ko zabin biyan tara ta Naira 30,000

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnati Tinibu ta sahale wa gwamnoni kirkirar yansandan jihohi amma bisa sharadi 1 tak

Next Post

Shugaba Tinubu ya bawa sirikinsa gwaggwaban mukamin da yan Arewa ke Bukata

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yanzu-yanzu, Ƙasar Burkina faso ta haramta Neman maza a faɗin ƙasar

Yanzu-yanzu, Ƙasar Burkina faso ta haramta Neman maza a faɗin ƙasar

September 2, 2025

Sojojin Najeriya sun kashe ’yan bindiga 86 a wani samame

January 13, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media