• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

A Kasarin Rayuwar ‘Yan Najeriya Da Dama Ta Tabarbare; Sakamakon Tashin Farashin Kayan Abinci A Fadin Kasar

aksam by aksam
February 15, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Lamarin da ya tilasta fita wajen neman abinci da kuma cin shinkafa mara kyau, wadda a da ake amfani da su wajen ciyar da kifi, wasu rahotanni daga kamfanin dillancin labarai na Afp na bayyana cewa wasu lokutan jama’a na gina ramukan tururuwa da kuma cin kwari.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Makwanni da dama mazauna garuruwa tsakiya da arewacin kasar sun fito kan tituna suna nuna bacin ransu.A makon da ya gabata, a Suleja, kusa da babban birnin tarayya Abuja, daruruwan masu zanga-zangar sun yi tattaki kan tituna dauke da aluna masu rubutu da ke cewa: “Yan Najeriya na shan wahala.

Fri ta ruwaito cewa a garin Minna da ke arewa ta tsakiya na jihar Neja , masu zanga-zangar sun tare tituna da kuma birnin Kano , birni na biyu mafi yawan jama’a a Najeriya, inda mata suka yi tir da tsadar fulawa.

Tun bayan hawansa karagar mulki a shekarar da ta gabata, shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kawo karshen tallafin man fetur da kuma kula da harkokin kudi, lamarin da ya sa farashin man fetur ya rubanya har sau uku da kuma tsadar rayuwa, inda Naira takardar kudin kasar darajarta ke ci gaba da faduswa a kan dala.

Alkaluma da ake da su yanzu kam na nuni cewa yawan hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a hukumance ya kai kashi 28.92 cikin 100 a watan Disamba, matakin da ya kai mafi girma cikin shekaru uku.

Akalla kashi 63 cikin 100 na al’ummar Najeriya miliyan 220 na fama da matsanancin talauci, kamar yadda alkaluman hukuma suka nuna.

‘Yan Najeriya da dama sun kasa morar abincin da ake kira “kayan alatu” kamar nama, kwai, madara da dankali.

Ministan noma na Najeriya Abubakar Kyari ya fadawa majalisar dokokin kasar a ranar litinin da ta gabata cewa ana fuskantar matsalar karancin abinci a kasar biyo bayan annobar cutar covid-19 da kuma ambaliyar ruwa.

Amma a cewar Malam Ya’u Tumfafi, manaja a kasuwar hatsi ta Dawanau, da ke wajen birnin Kano, matsalar ta ta’allaka ne a wasu wurare: “masu hannu da shuni sun fara sayar da hatsin da suke ajiyewa da yawa a rumbuna”.

Don magance rashin jin daɗi, Shugaba Tinubu ya ba da umarnin a fitar da kusan tan 102,000 na hatsi da za a sayarwa a kan farashi mai rawusa .

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shahararren Dan Wasan Kwallon Kafa Dake Buga Wasa A Kungiyar Kwallon Kafa Ta Al Nassr, Cristiano Ronaldo Ya Buga Wasannin Dubu (1000) A Tarihi

Next Post

Sarkin Musulmi Ya Bayyana Dalilansa Na Cewa Najeriya Tana Kan Tsini

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

A fakaice Amurka ta fara kaiwa kasar Iran hare-hare

A fakaice Amurka ta fara kaiwa kasar Iran hare-hare

February 4, 2024
An Gudanar Da Sallar Neman Sauki Akan Tsadar Rayuwa A Lardin Zazzau Dake Jihar Kaduna

An Gudanar Da Sallar Neman Sauki Akan Tsadar Rayuwa A Lardin Zazzau Dake Jihar Kaduna

March 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media