• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Majalisar Datawan Najeriya Sun Nemi A Rufe Hukumar AMCOM Bayan Bacewar Naira Biliyan 146 Cikin Shekara Daya

aksam by aksam
December 14, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

A ranar Laraba ne Sanatoci suka nuna rashin jin dadinsu kan yadda hukumar kula da kadarorin Nijeriya (AMCON) ke gudanar da ayyukanta.

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

‘Yan majalisar sun yi hasashen cewa, Hukumar ta yi asarar Naira biliyan N146 a cikin watanni goma 12.

An bayyana asarar kudaden ne a lokacin da Babban Daraktan AMCON, Ahmed Kuru da tawagarsa suka bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa mai kula da harkokin banki, inshora da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi karkashin jagorancin Sanata Adetokunbo Abiru.

Baya ga shugaban kwamitin, mambobin kwamitin sun hada da Sanata Sani Musa, Jimoh Ibrahim, Adamu Aliero, Ifeanyi Ubah, da dai sauransu.

‘Yan majalisar sun tabbatar da cewa, AMCON ya ta tafka asara akai-akai a cikin shekaru 13 da suka gabata kuma sun fada kai tsaye cewa, kamfanin baida wani amfani yanzu.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar Naira Biliyan Uku

Next Post

Babban Limamin Masallacin Juma’a Na Tudun Biri Dake Kaduna Sheikh Imam Hashimu Jafar Ya Suke Lamirin Masu Cewa; Zasu Kai Gwamnati Kara

aksam

aksam

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Anleitung für den Kunden-Support bei midarion casino

April 22, 2025
Jam’iyyar APC Reshen Jihar Kano, Ta Bukaci Hukumar  EFCC Gudanar Da Cikakken Bincike A Kan Badakalar  Zargin Kwangilar Samar Da Magunguna

Jam’iyyar APC Reshen Jihar Kano, Ta Bukaci Hukumar EFCC Gudanar Da Cikakken Bincike A Kan Badakalar Zargin Kwangilar Samar Da Magunguna

August 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media