• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sojojin sun farmaki ‘ƴan ta’adda” a maɓoyarsu

aksam by aksam
June 9, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Da dukukun ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai sun ƙaddamar da hare-hare ta sama da ƙasa kan cibiyoyin ƴan Boko Haram da ISWAP da ke Nzalgana a ƙaramar hukumar Gujba da Timbuktu Triangle.

Wata sanarwa da rundunar sojin Najeriya ta wallafa a shafinta na X ta ce rundunar ta ce sakamakon hare-haren ya haifar da kisan ƴan ƙungiyar da jagororinsu da suka haɗa da Ameer Malam Jidda wanda babban kwamanda ne a ƙauyukan a Ngorgore da Malumti.

Bugu da ƙari, an samu ƙarin gawarwakin ƴan ta’adda sannan an ƙwato makamansu a wani hari da aka kai Malamfatori.

A baya-bayan nan dai ana ta samun ƙaruwar hare-haren Boko Haram da ISWAP, inda ko a watan da ya gabata sai da ƙungiyar ta kai wani harin jirgi maras matuƙi a garin Marte da ke jihar Borno.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ɓarawon Waya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Babban Jami’in Soja A Kaduna

Next Post

Kasar China ta ba wa ƙasashe 47 damar shigar ta ba tare da visa ba

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da  Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

September 19, 2025
Wasu jami’an tsaro hudu sun rasa rayukan su a bakin aiki a jihar Arewa

Wasu jami’an tsaro hudu sun rasa rayukan su a bakin aiki a jihar Arewa

February 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media