• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rashin biyan Albashi jam’iyar PDP ta caccaki shugaba Tinubu

Abdulhamid Isa by Abdulhamid Isa
December 31, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ana zargin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da mayar da ƙasar nan wani ƙaton sansanin ƴan gudun hijira (IDP)

Jam’iyyar PDP ta ce gazawar da gwamnatin Tinubu ta yi wajen biyan ma’aikata albashin watan Disamba ya tabbatar da shirinsa na takaici da cutar da ƴan Najeriya

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Sakataren yaɗa labaran PDP na ƙasa, Debo Ologunagba ya ce ya kamata gwamnatin APC ta biya ma’aikata albashin watan Disamba sannan ta biya su diyya da aƙalla kaso 50%

Ologunagba ya ce gazawar da gwamnatin Tinubu ta yi na biyan albashin watan Disamba ya tabbatar da cewa jam’iyyar  APC ta shirya tsaf domin fusata ƴan Najeriya da ƙara musu raɗaɗi.

Ya ce rashin biyan albashi wata hanya ce da gwamnatin APC ta ke amfani da ita wajen ɗaukar nauyin talauci da murƙushe jama’a don miƙa wuya ga mulkin kama-karya.

Wani ɓangare na sanarwar na cewa: “Irin wannan rashin zuciya da gwamnatin APC marar kishin jama’a ta nuna bai taɓa faruwa ba a cikin shekaru 16 da PDP ta yi tana mulki.

A cewar sa a gwamnatin su ta PDP ma’aikata na karɓar albashin watan Disamba kafin ranar Kirsimeti (25) don ba su damar yin bukukuwan ƙarshen shekara tare da masoyan su.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tarin dukiya, wata mata ta zama ta 12 a jerin wadanda suka fi kowa kudi a Duniya

Next Post

Majalisar dattawan ta gayyaci hafsoshin tsaron domin amsa tambayoyi

Abdulhamid Isa

Abdulhamid Isa

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta

Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta

April 21, 2026

November 14, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media