• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Nadin sarauta, Sarkin Gaya ya yi wa ta Lawan abin da ya kamace su

aksam by aksam
October 9, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Masarutar Gaya ta sha alwashin Nada mutane da suke taimakawa talakawa da marayu da sauran Alumma a mukamai daban daban da suke masarautar domin yaba musu bisa Gudunmawar da suke bayarwa a yankunan.

Maimartaba Sarkin Gaya Alh.Dr.Aliyu Ibrahim ne ya bayyana haka a lokacin da yake Nada Alh.Safiyanu Galadima a matsayin Dallatun Gaya da kuma, Alh. Abdulkadir Galadima a matsayin Dangorubar Gaya da Alh.Ibrahim Gwadabe a matsayin Sarkin Tsaftar Gaya,Wanda ya gudana fadarsa dake garin Gaya.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Maimartaba Sarkin Gaya Dr. Aliyu yace,Nadin irin wadan nan mutane zai taimaka gaya wajen ciyar da Alumma gaba ta fannoni da dama.

Yace,makasudun Nada wadan nan mahimman mutane, a matsayin jagororin kowanne bangare shine,domin a kara musu kwarin gwiwa da karsashin ci gaba da taimakawa masu karamin karfi na wannan yankuna da kuma, sanyawa wasu sha,awar tallafawa masu bukata a kodayaushe.

Dr.Aliyu ya kara da cewa,Masarutar Gaya ba za ta gajiya ba,wajen zakulo irin wadanda suke jibuntar lamarin Alumma da taimakonsu a yayin da bukatar hakan ta taso.

Maimartaban ya yi kira a garesu da su kasance jagorori na gari da za su fara sanya al’amuran Alummarsu kan gaba wajen ganin sun magancesu.

A jabansu daban daban tun da farko,Sun godewa Maimartaba Sarkin Gaya, Alh. Dr. Aliyu Ibrahim Gaya,bisa zabarsu da ya yi a matsayin wadanda za su rike wadan nan mukamai na Shugabanni masu rike da masarautun Gargajiya.

Wadanda aka Nada akwai:Alh.Safiyanu Galadima a matsayin Dallatun Gaya, Sai Alh.Abdulkadir Galadima a matsayin Dangorubar Gaya da Alh. Ibrahim Gwadabe a matsayin Sarkin tsaftar Gaya,Inda kuma, Suka jaddada Aniyarsu na ci gaba da taimakawa Alumma da ciyar da Masarautar Gaya da ma Yankunan Karamar Hukumar Gaya dake nan jihar kano.

Ibrahim sani gama pyramid radio.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda direbobin mota ke kokawa da tsadar Man fetur

Next Post

Yadda kungiyar masu noman Alkama ta yaba wa shirin gwamnatin tarayya

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

April 22, 2026
Musa Garba Kwankwaso (BABA), Ya Ce Zai Garzaya Kotu Domin Kalubalantar Hukumomin Yaki Da Cin Hanci Da Rashawar Kasannan

Ya Kamata Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Tsare Mutuncinta;- A Cewar Wasu Al’umma

April 6, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media