• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mutane Goma 17 Ne Suka Rasu A Jihar Sakkwato

aksam by aksam
August 2, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Jami’an tsaro a Jihar Sakkwato, sun bayyana cewar wasu ‘yan bindiga daga kasar Mali da suka tsallako iyaka daga Nijar sun kashe mutane 17 ciki har da jami’an sabuwar rundunar tsaro da gwamnatin jihar ta Kafa guda biyar.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

Hare-haren dai sun faru a karamar hukumar Gudu mai iyaka da Jamhuriyar Nijar.

Kantoman karamar hukumar, Umar Maikano Ballee ya shaida wa manema labarai cewa hare-haren na ‘yan bindigar da ake kira lakurawa sun fara ne daga ranar Asabar.

A cewarsa sun kai hari biyu – garin karfen China, inda suka harbi manoma shida har guda hudu suka mutu nan take sai biyu da ke jinya a asibiti, guda a cikinsu rai ya yi halinsa a ranar Talata.

“Bayan kwana daya suka sake zuwa karfen sarki suka kashe mutum takwas, cikinsu akwai jami’an tsaron al’umma, da sauran mutanen gari hudu.” in ji shi.

“Bayan kwana daya suka sake zuwa karfen sarki suka kashe mutum takwas, cikinsu akwai jami’an tsaron al’umma, da sauran mutanen gari hudu.” in ji shi.

Kantoman ya kara da cewa suna zargin lakurawa masu shigowa daga Mali da kai hare-haren biyu.

“Sun shigo yankin ranar Alhamis da karfe shida na yamma, sun shigo ta gefen jimajimi, daga nan suka zo suka tsallaka wannan titin na kurdula suka tsallaka nan garin Jeji suka tsallaka kokotau suka tsallaka wannan dajin na karfen sarki.” kamar yadda ya bayyana.

Ya ce ba shi da masaniya kan abin da ya hada lakurawan da mutanen garuruwan sai dai ya ce “abin da muka sani sun zo wadannan kauyuka suna kora shanun mutane, a kwana na biyu sai suka shiga suna harbin manoma.”

Balle, ya ce akwai jami’an tsaro da ke kare jama’a sai dai a ranar da lamarin ya faru, an yi ruwan sama, abin da ya kawo cikas ga jami’an tsaron su kai ga kauyuka a motocinsu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Jihar Jigawa:- Ta Saka Dokar Hana Fita Na Tsawon Awanni 24 A Faɗin Jihar

Next Post

IBB ya soki Tinubu suka mai zafi kalli abin da ya fada

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

by Khadija Maitaya
July 24, 2026
Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa
LABARAI

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

by Khadija Maitaya
June 22, 2026
Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Nigeria @63, Jawabin shugaba Tinibu

Watannin yajin aiki, Tinibu ya bada umarnin biyan Malaman Jami’a

October 20, 2023
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

June 13, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media