• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar injiniyoyi ta ƙasa ta shirya ɓullo da Hanyar dakile ayyukan marasa inganci a cikin mambobinta

Sy lawan by Sy lawan
September 25, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar injiniyoyi ta kasa shiyar Arewa maso yamma ta jaddada aniyarta na Kula da ingancin ayyukan da injiniyoyi suke gudanarwa a fadin kasar nan.

Shugaban Kungiyar na kasa Eng. Farfesa Sadiq Abubakar ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da Manema labarai a yayin kaddamar da sabbin Shugabannin Kungiyar Wanda ya gudana a dakin taro na dangote dake jami’ar Bayero a nan Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Injiniya Sadiq Abubakar yace saboda yawan matsalolin da Ake samu wajen yin gine -gine a fadin kasar nan,ya sanya Kungiyar ta ga dacewar Samar da jagororin da su rika bibiyar Yadda Injiniyoyi suke aiwatar da ayyukan su.

Shugaban yace akwai bukatar cibiyar ta rika bibiyar dukkannin ayyukan da ‘ya’yanta suke yi ta hanyar wadan nan sabbin Shugabannin da aka kaddamar na jihohin Arewa maso yamma saboda yawan karafe korafen da samu a harkokin gine -gine.

A jawabinsa Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf Wanda kwamashin ayyuka na jihar Kano Alh Marwan Ahmed ya wakilta yace Gwamnatin jihar Kano ta yi farin ciki da wannan sabbin Shugabanni saboda za su taimaka Mata wajen aiwatar ayyukanta domin tabbatar da ingancin ayyukan da yankwangila suke yi a jihar duba da managartan ayyukan da yi a lunguna da sako na na wannan jiha.

Yace rashin irin wadannan jagorori ya sanya wasu kamfanoni kwangila suke abun da suka ga dama saboda sun fahinci babu wadanda suke bibiyar dukkannin ayyukan hanyoyi da gine -gine da suke gudanarwa a shiyar Arewa maso yamma.

Kwamishinan ya bayyana cewar, Kungiyar injiniyoyi ta kasa ba za ta zuba idanu ba tana kallon irin matsaloli na gudanar da ayyuka marasa inganci su rika faruwa a cikin jihar Wanda ita dukkannin ayyukan da take aiwatarwa ayyuka ne masu mutukar nagarta.

Daga karshe kwamishinan ya yabawa shugabancin Kungiyar na kasa bisa dogon tunani da ta yi na Samar da sabbin Shugabannin wadanda a baya babu su, Inda yace hakan zai Kara habakawa da tabbatar da ingancin ayyukan da ake yi a yankunan Arewacin kasar nan.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda adadin kamfanonin da Gwamnatin tarayya ta soke lasisin su ya Karu zuwa 3,794

Next Post

Kungiyar Yan kasuwa ta Malam Kato ta yi alkawarin taimakon gwamnatin Kano da Muhimmin Abu

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tinibu zai ciyo bashin Dala Biliyan guda dan cike gurbin kasafin 2024

Gwamnatin Tarayya Tace A Shirye Take Wajen Binciko Waɗanda Suka Jefa Bom A Tudun Biri Dake Kaduna

December 7, 2023
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero; Ya Jajintawa Tsohon Gwamnan Shekarau

Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero; Ya Jajintawa Tsohon Gwamnan Shekarau

May 7, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media