• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Jam’iyun adawa sun magantu kan gazawar Tinibu da jam’iyar sa ta APC

aksam by aksam
February 7, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jam’iyyun adawa sun mayar da martani, kan zarginsu da APC ta yi na cewa suna da hannu wajen tunzura jama’a domin yi wa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bore.

Lamarin ya biyo bayan zanga-zangar da aka gudanar a jihohin Kano, da Neja da Legas, kan tsadar rayuwa.

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Sai dai a cewar jam’iyyun adawar jama’iyyar APC ce a kan mulki, don haka alhakin tabarbarewar lamurra a kasar ya rataya ne a wuyanta.

Manyan jam’iyyun adawar Najeriya PDP da LP, sun ce cunar rigar jam’iyyar APC ce ke neman kayar da ita, kuma tun farko kankanba ce ta kai ta ga neman sahalewar ‘yan Najeriya domin jagorantarsu, ba tare da wani tartibin tsarin yaye musu matsalolin da suke ciki ba.

Shi ya sa a yanzu bayan shafe kusan shekara guda a kan Mulki da shugaba Tinubu ya yi, take zarginsu da yi wa gwamnati shune, kamar yadda jam’iyyun biyu suka bayyana.

Mataimakin kakakin babbar jam’iyyar adawa ra Najeriya PDP na kasa Malam Ibahim Abdullahi, ya ce ” APC ta sauka ta ba su mulkin ta koma tana zuga da tunzura al’umma idan tana ganin hakan shi ne daidai.”

“Talaka na ciki halin ha’ula’i na mummunan rashin tsaro, da ƙangi na talauci da ƙunci na rashin inda zai saka gaba, amma a ce bai da ikon ya fito ya faɗi halin da yake ciki, sai gwamnati ta zargi jam’iyyun adawa, wannan rainin wayau ne a buge ka kuma a ahanaka kuka,” in ji Malam Ibrahim.

A cewarsa. ” kowa a Najeriya ya san halin da ake ciki, a gwamnatance APC ta gaza gaza, ba su iya ba.”

Irin wannan martani ne ita ma jam’iyyar adawa ta Labour ta mayar, tana mai nuni da cewa kamata ya yi APC ta zargi kanta, ba wai zargin ƴan’adwa ba

Kakakin jam’iyar LP na ƙasa Dr Tanko Yunusa ya ce ” Su ne da kan su suka tunzura mutane saboda sun yi wa al’umma ƙwace, sun saka su cikin yunwa, sannan an hana su magana, kun hana su zuwa makarantu, kun ce kada su je gona saboda riƙon sakainar kashi da suka yi wa mutane.”

Dr Tanko ya ce da gwamnati ta yi abin da ya dace da ba a samu matsalar da ake fuskanta ba.

“Yanzu dala ta kai 1,500 , yanzu mu ne muka yi haka? mu ne a gwamnati ? kuma su ma ƴan Najeriya wayayyi ne, ko ana nufin ba su san ƴancin kansu ba? sun nuna sun gaza, saboda da mulkin Buhari da na Tinubu kamar Ɗanjuma ne da ɗanjummai,” in ji Dr Tanko.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani gwamna a Arewa ya dauki matakin rage kudin man fetur ga Manoma

Next Post

Nation cup, yadda yan Najeriya ke zaman Dar-dar a kasar Africa ta kudu

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026
Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano Ta Yabawa Iyaye J. Amireka Bisa Ladaftar Da Dan Uwansu Da Suka Yi

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano Ta Yabawa Iyaye J. Amireka Bisa Ladaftar Da Dan Uwansu Da Suka Yi

February 22, 2025
Mutane 25 Sun Rasu Yayin Da 53 Suka Jikkata A Wani Hatsarin Mota Da Ya Faru A Gadar Sama Ta Dangwauro A Titin Kano Zuwa Zaria

Mutane 25 Sun Rasu Yayin Da 53 Suka Jikkata A Wani Hatsarin Mota Da Ya Faru A Gadar Sama Ta Dangwauro A Titin Kano Zuwa Zaria

July 1, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media