• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Cewa Ta Fara Raba Manyan Motocin Shinkafa Goma-Goma Ga Kowace Jiha

aksam by aksam
July 30, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Domin sayar da kowane buhu mai nauyin kilo giram 50 a kan farashin N40,000. Majalisar Zartarwar, (FEC) ta ce babu buƙatar zanga-zangar tsadar rayuwa, ta na mai cewa ana ƙoƙarin magance mafi yawancin matsalolin da masu shirya ta su ka zayyano. Advertisement Gwamnatin tarayya za ta rika siyar wa matatar man Ɗangote da ɗanyen mai kai tsaye da naira ba dala ba Yayin da ake kusantar lokacin zanga-zangar, Shugaba Tinubu ya ce, ya na ƙoƙarin magance matsalolin matasan. Ministan labaru, Mohammed Idris ya ce raba shinkafar wani ɓangare ne na ƙoƙarin magance matsalolin talauci da tsadar rayuwa. Mohammed Idris, ya ce hakan ɗaya ne daga cikin abubuwa da dama da gwamnati ke yi wajen tallafa wa ƴan Nijeriya Ya ƙara da nuni da ƙoƙarin gwamnati na samar da tsare-tsaren bayar da aron kuɗin karatu ga ɗalibai da shirye-shiryen ɗaukar aiki, da sanya hannayen jari a harkokin noma waɗanda su na cikin buƙatun ƴan zanga-zangar. Bugu da ƙari, ya yi kira ga ƴan zanga-zangar da su sake nazari, ya na mai cewa hakan kan iya juyawa zuwa tashin-tashina a cikin al’umma inda ya ce su ƙara haƙuri yayin da gwamnati ke ƙoƙarin shawo kan matsalolin ƙasa baki ɗaya. tarayya za ta rika siyar wa matatar man Ɗangote da ɗanyen mai kai tsaye da naira ba dal

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sheikh Dahiru Bauchi ya lissafo abubuwa 10 da zasu faru a kasar nan ba da jimawa ba

Next Post

Tun Kafin Ranar 1 Ga Watan August Ta Zo Domin Fara Zanga-Zangar Lumana; Wasu Jihohin Sun Fara

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin Jihar Kano ta Rufe Asusun Ma’aikatun ta

Kalaman Kage: Gwamnan Kano Ya Dakatar Da Hadiminsa

May 18, 2025
Rundunar  ’Yan Sanda Sun Musanta Rahotannin Sace Kiristoci 170 A Kaduna

Rundunar ’Yan Sanda Sun Musanta Rahotannin Sace Kiristoci 170 A Kaduna

January 20, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media