• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Gano Haramtattun’ Matatun Man Fetur 50 Da Ake Aikin Tace Man Fetur Ba Bisa Ka’ida Ba

aksam by aksam
May 13, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Hukumomi a Nijeriya a ranar Lahadi sun ce sun gano wasu haramtattun wurare 50 da ake aikin tace man fetur ba bisa ƙa’ida ba.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Rear Adm. John Okeke, kakakin rundunar ‘Operation Safe Delta’ da take aiki a yankin Neja Delta mai arzikin man fetur na kasar, ya ce sojoji na ci gaba da kai hare-hare kan masu fasa kwabrin mai a yankin.

Ƙaruwar satar man fetur da ake yi a Nijeriya na yin illa ga tattalin arzikin kasar.

Wani ɗan majalisar dattijan ƙasar, Sanata Ned Nwoko a baya ya taɓ bayyana cewa kasar ta yi asarar sama da dala biliyan uku a shekarar 2023 sakamakon ƙaruwar satar mai da hare-hare kan bututan mai.

Arzikin man fetur da Nijeriya ke da shi ya kai kusan ganga biliyan 37, wanda ya zama kashi 3.1% na yawan wanda ake adane da shi a duniya.

A matsayinta na daya daga cikin kasashe 15 masu arzikin ɗanyen mai a duniya, Nijeriya tana matsayi na takwas a fannin arzikin man da aka tabbatar, sannan ta shida wajen fitar da mai.

Yankin na Delta, inda ake da rijiyoyin mai, yana fama da ƙungiyoyin masu ɗauke da makamai da ke yin zagon ƙasa a rijiyoyin mai, lamarin da ke haifar da rigingimu da garkuwa da mutane da sauran tashe-tashen hankula a yankin.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yau Ce Ranar Uwa Ta Duniya, Mene ne Abin Da Kuke Yawan Tunawa Da Shi Idan Aka Ambaci “UWA”

Next Post

Gungun Wasu Barayi Sun Girbe Gonakin Shinkafa; A Karamar Hukumar Lau

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Modernizácia bonusových programov v online kasínach: Prípadová analýza a trendy

April 21, 2025
Tsagaita wuta na kwanaki 45 ba ya cikin manufofin Iran: TNA

Tsagaita wuta na kwanaki 45 ba ya cikin manufofin Iran: TNA

April 6, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media