• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin kano ta yaba da Shirin AGILE

aksam by aksam
September 27, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin kano ta yabawa Shirin na AGILE

Gwamnatin jihar Kano ta yabawa Shirin nan na tallafawa ‘yan mata domin inganta harkokin iliminsu a makarantu Wanda a turance ake cewa adolescent girls initiative for leaning and empowerment (AGILE).

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Yaban ya fitone daga kwamishinan ilimi na Jihar Kano Wanda babban darakta dake ma’aikatan ilimi Mai kula da harkokin hadin gwiwa kungiyoyi da ma’aikatar ilimi malam salisu Idris ya wakilta a yayin Wani taro da Shirin na AGILE ya shirts a karamar hukumar Kabo domin wayar da Kai ga iyaye da ‘yan mata akan muhimmancin ilimin ‘ya mace ga Alumma.

Idris ya Kuma yabawa yadda Shirin ke kara-kaina wajen ganin yara mata sun koma makarantu domin sumun ilimin zamani

Shima a nasa jawabin jigo a cikin Shirin Dr.AuwalHalilu yace duk lokacin da ‘ya mace da samu ilimi dole ta bambanta da wace Bata da shi.

Dr.Hauwa Muhammad Gimba malam ce a jami’ar Bayero ta bayyana muhimmancin ilimi ga ‘ya mace a cikin Alumma ayau musamman yanayin da Duniya ke ciki a yau

Bar.Aisha Ismail malamace a Aminu Kano college of Islamic and legal studies ta bayyana cewar duk wata daukaka Bata yiyuwa sai da ilimi na addini da na zamani saboda haka wajibine ‘ya mace ta nemi ilimi.

Daga karshe Haj.Abu Umar ita ce Mai kula da harkokin wayar da Kai na Shirin AGILE ta ce Shirin na tallafawane wajen bayar da dukkanin abubuwa da ‘ya mace ke bukata wajen Samar da ilimi addini da na zamani ga ‘ya mace domin ta dogara da kanta.

Taron Shirin na AGILE ya samu halatar mutane da dama kama daga iyaye Maza da mata masu rike da madafan Iko a karamar hukumar Kabo

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Ganduje ya fara karbar mubaya’a daga wasu mabiyan Kwankwaso

Next Post

Sheikh Ibrahim Khalil ya fadi matsayin kowanna musulmi akan Mauludi

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Benefits of Choosing luckybarry casino for Online Gambling

April 21, 2025

Il Futuro delle Slot Machine Online: Innovazioni, Tendenze e Intrattenimento di Qualità

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media