• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Ganduje ya fara karbar mubaya’a daga wasu mabiyan Kwankwaso

aksam by aksam
September 27, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya karbi dan takarar gwamna na jam’iyyar adawa ta NNPP a jihar Bauchi a zaben 2023, wanda ya sauya sheka zuwa jam’iyar APC.

Ganduje  ya yaba wa shawarar Haliru Dauda Jika ta koma wa jam’iyya mai mulki, a matsayin wani mataki da ya dace, inda ya nunar cewa tabbas a yanzu tsohon dan takarar na NNPP ya gane cewa jam’iyyar NNPP “mai samun goyon bayan Kwankwasiyya, yaudara ce da ci da gumi”.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa da yake karbar Haliru Jika da illahirin shugabannin jam’iyyar NNPP a Bauchi, Ganduje ya ce “Lokacin da na samu labarin cewa za ka zo ganina don tattaunawa a kan hanya mai bullewa, na san na hadu da wani jigon dan siyasa, wanda kowa ya san shi a Bauchi”.

“Ya dawo zuwa jam’iyyar masu ra’ayin ci gaba da kuma alkibla, musamman ganin inda ya baro. Ya taho daga wata jam’iyya wadda a baya ta kasance mai daraja da matukar kima, amma daga baya sai Kwankwasiyya ta karkatar da ita, ta gurbata ta.

“Muna farin cewa NNPP ta ainhi ta dawo kuma ta hau kan cikakken matsayinta, inda ta yasar da kungiyar Kwankwasiyya, duk ta yi watsi da ita gaba daya.

“An tilasta wa kungiyar Kwankwasiyya karkashin jagorancin tsohon gwamnan Kano tafiya hutu tsawon shekara takwas, kafin ta sake komawa Gidan Gwamnati.

Shugaban APC ya kuma yi wa ‘yan siyasar da suka koma jam’iyyar tasa alkawarin shigar da kowa a dama da shi cikin tafiyar jam’iyyar a jihar Bauchi, a wani bangare na kokarin sake fasalin APC kafin zaben 2027, inda ya nanata cewa jam’iyyar ta yi nadama kan rawar da ta taka a Bauchi, yayin zabukan da suka wuce.

Tsohon dan takarar na jam’iyyar NNPP ya bayyana wa manema labarai cewa ya yanke shawarar komawa APC ne saboda muradan dumbin magoya bayansa a jihar Bauchi. Ya ce, “jingine tafiyar NNPP da na yi zuwa APC, ba shi wata alaka da dan shugaban kasa na jam’iyyar. Ba ni da wani sabani da Kwankwaso”.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar yan kwadago sun bayyana ranar da zasu shiga yajin aiki na sai baba ta gani

Next Post

Gwamnatin kano ta yaba da Shirin AGILE

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kin bayar da bashin taba sigari ya yi ajalin wani matashi

Kin bayar da bashin taba sigari ya yi ajalin wani matashi

January 3, 2024

Innovations in Online Slot Gaming: Elevating Player Engagement in the Digital Age

April 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media