• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare Ya Sauya Sheƙa Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC

aksam by aksam
March 9, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

  • A wata sanarwa da Mataimaki kuma muƙaddashin Gwamnatin, Mani Mummuni ne ya sanar da hakan bayan taron majalisar zartarwar jihar da aka gudanar a gidan gwamnati da ke Gusau.

 

Bayan kammala taron, mambobin majalisar zartarwa da manyan jiga-jigan PDP a jihar sun amince da komawa APC, inda aka riƙa ɗaga tutoci da rera taken jam’iyyar APC a matsayin nuna goyon baya ga sabon matakin.

Aminiya ta ruwaito cewa a halin yanzu gwamnan yana Saudiyya inda ya tafi Umrah.

Ana iya tuna cewa, Gwamna Dare ya bayyana cewa hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara za ta yanke kan halascin babban taron PDP da aka gudanar a Ibadan a bara zai taimaka wajen tantance matakin da za su ɗauka dangane da rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar.

A halin yanzu kuma, muƙaddashin gwamnan yana ganawar sirri da ‘yan majalisar dokokin jihar domin tattauna sabon matsayar siyasar da kuma yadda za su hada kai a karkashin APC.

A wannan Litinin ɗin ce Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin cewa babban taron jam’iyyar PDP da aka gudanar a birnin Ibadan na Jihar Oyo a bara, wanda ya ayyana Tanimu Turaki a matsayin shugaban jam’iyyar bai halasta ba.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Majalisar Leƙen Asiri ta Amurka ta ce ko da an yi gangamin yaƙi a kan Iran ba lalle ne a Iya murƙushe sojojin ƙasar da mulkin addini ba

Next Post

Gwamnan Kano ya umarci masu son yin takarar a 2027 cikin mukarrabansa da su a jiye mukamansu

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Bezpieczeństwo i poziom rozgrywek w kasynach online – analiza i wyzwania

April 21, 2025
Wani gwamna a Arewa ya dauki matakin rage kudin man fetur ga Manoma

Wani gwamna a Arewa ya dauki matakin rage kudin man fetur ga Manoma

February 7, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media