• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare Ya Sauya Sheƙa Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC

aksam by aksam
March 9, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

  • A wata sanarwa da Mataimaki kuma muƙaddashin Gwamnatin, Mani Mummuni ne ya sanar da hakan bayan taron majalisar zartarwar jihar da aka gudanar a gidan gwamnati da ke Gusau.

 

Bayan kammala taron, mambobin majalisar zartarwa da manyan jiga-jigan PDP a jihar sun amince da komawa APC, inda aka riƙa ɗaga tutoci da rera taken jam’iyyar APC a matsayin nuna goyon baya ga sabon matakin.

Aminiya ta ruwaito cewa a halin yanzu gwamnan yana Saudiyya inda ya tafi Umrah.

Ana iya tuna cewa, Gwamna Dare ya bayyana cewa hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara za ta yanke kan halascin babban taron PDP da aka gudanar a Ibadan a bara zai taimaka wajen tantance matakin da za su ɗauka dangane da rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar.

A halin yanzu kuma, muƙaddashin gwamnan yana ganawar sirri da ‘yan majalisar dokokin jihar domin tattauna sabon matsayar siyasar da kuma yadda za su hada kai a karkashin APC.

A wannan Litinin ɗin ce Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin cewa babban taron jam’iyyar PDP da aka gudanar a birnin Ibadan na Jihar Oyo a bara, wanda ya ayyana Tanimu Turaki a matsayin shugaban jam’iyyar bai halasta ba.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Majalisar Leƙen Asiri ta Amurka ta ce ko da an yi gangamin yaƙi a kan Iran ba lalle ne a Iya murƙushe sojojin ƙasar da mulkin addini ba

Next Post

Gwamnan Kano ya umarci masu son yin takarar a 2027 cikin mukarrabansa da su a jiye mukamansu

aksam

aksam

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Alamu Na Nuni Da Cewa;- Yan Zo Haka An Fara Bawa Wasu Daga Cikin Ma’ikatan KAECO Da Aka Kora Da Aiki Takardar Sallama

Alamu Na Nuni Da Cewa;- Yan Zo Haka An Fara Bawa Wasu Daga Cikin Ma’ikatan KAECO Da Aka Kora Da Aiki Takardar Sallama

February 4, 2025

The Evolution and Future of Modern Fishing: Insights, Trends & Innovation

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media