• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare Ya Sauya Sheƙa Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC

aksam by aksam
March 9, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

  • A wata sanarwa da Mataimaki kuma muƙaddashin Gwamnatin, Mani Mummuni ne ya sanar da hakan bayan taron majalisar zartarwar jihar da aka gudanar a gidan gwamnati da ke Gusau.

 

Bayan kammala taron, mambobin majalisar zartarwa da manyan jiga-jigan PDP a jihar sun amince da komawa APC, inda aka riƙa ɗaga tutoci da rera taken jam’iyyar APC a matsayin nuna goyon baya ga sabon matakin.

Aminiya ta ruwaito cewa a halin yanzu gwamnan yana Saudiyya inda ya tafi Umrah.

Ana iya tuna cewa, Gwamna Dare ya bayyana cewa hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara za ta yanke kan halascin babban taron PDP da aka gudanar a Ibadan a bara zai taimaka wajen tantance matakin da za su ɗauka dangane da rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar.

A halin yanzu kuma, muƙaddashin gwamnan yana ganawar sirri da ‘yan majalisar dokokin jihar domin tattauna sabon matsayar siyasar da kuma yadda za su hada kai a karkashin APC.

A wannan Litinin ɗin ce Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin cewa babban taron jam’iyyar PDP da aka gudanar a birnin Ibadan na Jihar Oyo a bara, wanda ya ayyana Tanimu Turaki a matsayin shugaban jam’iyyar bai halasta ba.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Majalisar Leƙen Asiri ta Amurka ta ce ko da an yi gangamin yaƙi a kan Iran ba lalle ne a Iya murƙushe sojojin ƙasar da mulkin addini ba

Next Post

Gwamnan Kano ya umarci masu son yin takarar a 2027 cikin mukarrabansa da su a jiye mukamansu

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda wata mata ta nemi kashe mijin ta da Dutse a jihar Kano

Yadda wata mata ta nemi kashe mijin ta da Dutse a jihar Kano

September 5, 2024
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP

Bani Da Masaniyya Akan Komawar Gwamna Abba APC:- Kwankwaso

January 3, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media