• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Kano Ya Kirawo Taron Majalisar Tsaro Ta Jihar

aksam by aksam
August 6, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf yanzu haka ya yana jagorantar taron majalisar tsaro ta jihar a gidan gwamnatin jihar kano.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa an sami hatsaniya bayan da masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa suka fito ranar Alhamis domin nuna adawarsa dangane da hanlin da ake cikin na yunwa da fatara a ƙasa baki daya.

Bata gari ne dai suka mamaye titunan jihar kano, Inda suka rika fasa kayan gwamnati da sace kayan al’umma da sauran abubunwan da ba su dace ba.

Wata majiya a gidan gwamnatin jihar kano ta ce fadawa kadaura24 cewa taron majalisar tsaron da ba zai rasa nasaba da halin da ake cikin a jihar ba, Inda aka kwashe kimanin kwana ki 6 ana cikin dokar takaita zirga-zirga, duk da gwamnatin ta sassata dokar Inda ake fita karfe 08 na safe zuwa 02 na rana a kowacce rana.

Waɗanda suka halasci taron majalisar tsaron sun hadar da kwamishinan yan sandan, shugabannin rundunonin soji da shugaban hukumar tsaron farin kaya DSS, sai shugaban hukumar kula da shige da fice da takwaransa na hukumar kula da gidajen gyaran hali.

Sauran su ne mataimakin gwamnan jihar kano da shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin jihar kano da dai sauransu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bamu Muka Ce ‘Yan Najeriya Su Daga Tutar Kasarmu A Yayin Zanga-Zanga Ba;- In Ji Kasar Rasha

Next Post

An Kuma Sassauta Dokar Hana Fita A Jihar Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

by Khadija Maitaya
July 24, 2026
Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa
LABARAI

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

by Khadija Maitaya
June 22, 2026
Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Al’ummar Garin Kirgi Dake Karamar Hukumar Kubau a Jihar Kaduna Sun Roki Gwamnatin Ta Kawo Musu Dauki

Al’ummar Gari Kirgi Dake Karamar Hukumar Kubau a Jihar Kaduna Sun Roki Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Gyara Masu Hanyar Garin Kirgi

November 22, 2023
Al’ummar Garin Kirgi Dake Karamar Hukumar Kubau a Jihar Kaduna Sun Roki Gwamnatin Ta Kawo Musa Dauki; Akan Lalacewar Hanya

Al’ummar Garin Kirgi Dake Karamar Hukumar Kubau a Jihar Kaduna Sun Roki Gwamnatin Ta Kawo Musa Dauki; Akan Lalacewar Hanya

November 17, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media