• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dan takarar shugabancin kungiyar masu siyar da Wayoyi na kasuwar bata ya bayyana cigaban da zai kawo

aksam by aksam
September 19, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Dantakarar Shugabancin kungiyar Kasuwar masu hada-hadar wayoyin hannu ta kasuwar Bata,ya sha Alwashin kawo managartan shirye shirye da zarar ya samu Darewa kujerar Shugabancin kungiyar kasuwar.

Bashir Hamza Baballe ne ya Tabbatar da hakan a lokacin da yake yakin Neman zabe a kasuwar dake Bata a nan kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Bashir Hamza yace,daga cikin ci gaban da zai kawowa Alummar Kasuwar, Akwai Samar da Tsaro da Hasken Wutar Lantarki da Samar da kyakyawar Alaka tsakanin Yankasuwa da Abokanan cinikinsu na yau da kullum.

Dantakarar ya bayyana cewa, akwai tsarin da Shugabancinsu yake da Aniyar yi na shiga wajen Gwamnati da Bankunan Kasuwanci domin Nemowa yankasuwar Aron kudaden da babu kudin Ruwa a cikinsu,Wanda zai taimaka musu wajen bunkasa harkokin kasuwancinsu.

Bashir Hamza ya kara da cewa,akwai hanyoyin da ya tanada wajen magance matsalolin da yankasuwa ke fuskanta a bangaren biyan kudin hayar shaguna da bangaren biyan kudaden haraji.

Haka zalika,ta bangaren Gwamnati, Shugabancin kungiyar kasuwar, zai yi ayyuka kafada da kafada wajen ciyar da Alummar Kasuwar masu hada_hadar wayoyin hannu gaba.

Daga karshe ya shawarci Yankasuwa da su bashi goyan bayan da suka kamata domin samun Nasara a zaben da za,a gudanar a kasuwar, inda yace,da zarar sun samu damar lashe zabukan zai basu damar cika alkawuran da suka dauka.

Ibrahim sani gama pyramid radio.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar dalibai ta gabatar da manufar ta ga daukacin dalibai

Next Post

Yadda Dalibai suka karrama Malamai a makarantar, Kano state polytechnic

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ƙasashe Biyar da suke bayar da visa kyauta ga yan Najeriya masu passport

Ƙasashe Biyar da suke bayar da visa kyauta ga yan Najeriya masu passport

April 22, 2025
Bukola Saraki Zai Jagoranci Sulhunta ‘Ya ’Yan Jam’iyyar PDP

Bukola Saraki Zai Jagoranci Sulhunta ‘Ya ’Yan Jam’iyyar PDP

May 12, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media