• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bayan neman ya yi murabus, Tinubu yace har yanzu Atiku bai gama warkewa ba

Sy lawan by Sy lawan
January 31, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi martani mai zafi kan buƙatar da Atiku ya nemi ta ya yi murabus

Tinubu ya bayyana cewa Atiku har yanzu bai gama warkewa daga ciwon jin zafin rashin nasarar da ya yi a zaɓen 2023 ba

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Shugaban ƙasar ya bayyana cewa yana sane da halin da ake ciki kan matsalar tsaro kuma yana bakin ƙoƙarinsa don magance matsalar

Sanarwar hakan ta fito ne daga bakin Bayo Onanuga, mai baiwa Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da dabaru.

Sanarwar na cewa: “Maganar da Alhaji Atiku Abubakar ya yi na zargin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da yin tafiyarsa ana cikin ƙalubalen tsaro da tattalin arziki, abu ne da za a kira mara kan gado.

“Hakan na zuwa kwanaki kaɗan bayan ya yi wa shugaban ƙasa ƙazafi a kan batun karɓar lamunin da kamfanin NNPC ya yi, bayanin nasa na baya-bayan nan ya gaza kai abin da ake tsammani daga wajen dattijon ƙasa.

“Muna so mu yi amanna cewa har yanzu Alhaji Atiku bai warke daga shan kayen da ya yi a zaɓe ba, kuma yanzu ya koma neman kafar da zai riƙa kai wa Shugaba Tinubu hari

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wani matashi ya kashe kansa saboda zurfafawa a soyayya

Next Post

Wata Babbar Kotun Kasar Ghana Ta Yi Wa Wasu Mutum 12 Daurin Rai-Da-Rai Kan Kisan Wani Soja

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Abin takaici, yan bindiga sun dauke Ango da Amarya

Abin tausayi yadda aka shake wata Tsohuwa da Jikarta har ta mutu

February 4, 2024
Yadda hatsari ya hada da wasu motoci dauke da fasinjoji

Yadda hatsari ya hada da wasu motoci dauke da fasinjoji

April 18, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media