• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Al’ummar Giginyu na Neman ɗaukin wata gada ga Mai Girma Gwamnan Kano

aksam by aksam
March 26, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An yi kira ga Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta taimakawa alummar mazabar giginyu dake karamar hukumar Nassarawa, bisa wata gada da ake tsallakawa da tayi sanadiyyar mutuwar mutane da ma musamman kananan yara da Kuma gyara Tsohon Asibitin Badawa wanada ya dade babu gyara.

Sakataren jamiyyar APC Kuma Shugaban kungiyar Giginyu Peace Kwamared Isah Ado Muhammad Badawa ne ya yayi wannan Kiran a lokacin da yake zantawa da manema labarai a sakonsa na barka da sallah.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Sakataren jamiyyar yace gyara Tsohon Asibitin da gyaran gadar zai taimaka gaya wajen ragewa alummar yankunan matsalolin da suke fuskanta na rashin Asibitin da za su rika zuwa domin Neman lafiya.

Isah Ado Muhammad Badawa ya bayyana cewar, alummar badawa dake karamar hukumar Nassarawa, mutane ne da suke baiwa Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf hadin Kai a kodayaushe wajen ganin siyasarsa ta Kara bunkasa Inda yace, duk inda Gwamnan Kano yake suna tare da shi.

Shugaban kungiyar Giginyu Peace Kwamared Isah Ado Muhammad Badawa ya bayyana godiyarsa ga Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf akan yadda yake baiwa kungiyar Giginyu Peace cikakken hadin Kai da goyan baya yadda ya kamata domin inganta alummar yankunan.

Haka zalika, Shugaban kungiyar Kuma Sakataren jamiyyar APC na mazabar giginyu Isah Ado Badawa ya jaddada kudirinsa na ci gaba da baiwa Jamiyyar APC karkashin jagorancinsa Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf cikakken hadin Kai domin ganin an ciyar da jihar Kano gaba, musamman a wannan lokacin da Gwamnatin ta take tunkarar manyan zabuka na Shekarar 2027 dake tafe.

Sakataren jamiyyar APC ya Kuma taya Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf da “ya jamiyyar APC da Alummar jihar Kano murnar karamar sallah.

Sakataren jamiyyar ya baiwa Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf tabbacin cewa, kungiyarsa ba za ta gajiya ba wajen Gwamnatin gudunmawa ba domin cimma kudirin da ta sanya a gaba ba.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

Next Post

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kaduna Security Council Relaxes Curfew 8Am to 6Pm

August 7, 2024
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam Na Baba A Arewa House Dake Kaduna

Yadda Aka Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam Na Baba A Arewa House Dake Kaduna

December 3, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media