• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Abin tausayi, Yadda gobara ta ƙona masallaci tare da ɗaiɗaita mutum 120 a Kwara

aksam by aksam
January 16, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yadda gobara ta ƙona masallaci tare da ɗaiɗaita mutum 120 a Kwara

Wata gobara da ta tashi a ƙaramar hukuar Ilori ta Kudu a jihar Kwara ta ɗaiɗaita mutum 120 tare da ƙona ɗakuna 44 na wani gini da masallaci.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Shugaban sashen yaɗa labarai na hukumar kashe gobara, Hassan Adekunle ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar jiya Litinin a Illorin, babban birnin ƙasar.

Jaridar Premium Times ta ruwaito jami’in yana cewa hukumar kashe gobara ta jihar ta kai ɗauki zuwa gidan Megida Onikanhun a ƙaramar hukumar Illorin ta Kudu.

“Masu kashe gobara da isar su sun ga wuta ta laƙume ginin baki ɗayansa saboda an yi kiran wayar a makare.” a cewar sa.

Ya ce masu kashe gobarar sun rushe katangar ginin domin samun damar kashe gobarar yadda ya kamata.

A cewar snarwar, bincike ya nuna cewa wani mutum ne ya kyasta wa shara wuta inda aka yi rashin sa’a wutar ta mamaye ginin.

Mr Adekunle ya miƙa saƙon ta’aziyyarsa zuwa wakilin Magaji Megida Onikanhun, Kuranga Adebayo.

Ya kuma yaba wa jami’an kashe gobarar sai dai ya ce wutar ta ɗaiɗaita mutum 120 har da masallaci amma kuma ba a samu asarar rai ba a ginin mai ɗaki 75.

Shugaban hukumar kashe gobara ta jihar Kwara, Falade Olumiyiwa ya buƙaci jama’a da su ama masu taka tsan-tsan musamman a yanayin da ake ciki na hunturu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wani matashi ya nemi BBC Hausa ta biya shi makudan kudade a kotu

Next Post

Kalli yadda aka tafka Asara a kasuwar fanteka

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sanatoci sun yi martani kan rahotan karbar tallafin kayan abinci da zasu rabawa talakawa

Sanatocin Arewacin Najeriya 12 Da Suka Gaza Gabatar Da Ƙudiri A Watanni 15

October 4, 2024
China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai

China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai

May 19, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media