DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
A wata sanarwar da mai magana da yawun hukumar Halima Suleiman ta bayyanwa manema labarai a hadikwatar dake cikin garin Kaduna
Tace wadanda suka rasu tune aka yi jana’izar su yadda addinin musulunci tanada a wata makabarta dake garin kauyin tudun biri a Karamar hukumar Igabin jihar Kaduna su kuma wadanda suka sami rauni suna a asibitin koyarwa na jami’ar jihar Kaduna
Itama gwamnatin jihar Kaduna karkashin gwamna Uba Sani ta ba da umarnin kulla da wadanda suka sami rauni kyauta ba tare da sun ba kusisi ba.












