• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Donal Trump Ya Sanya Wa’adi Dakatar Da Yaki Da Iran Ko Da Babu Yarjejeniya

aksam by aksam
April 1, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Daga; Hassan Umar Gwammaja
Shugaban Amurka, Donald Trump ya nuna cewa yana son ya rage hare-haren da ake kai wa Iran, yana mai alƙawarin cewa yaƙin zai zo karshe a cikin mako biyu ko uku masu zuwa ko da an cimma yarjejeniya ko ba a cimma ba.

Ya ce yanzu Iran tana da sababbin shugabanni waɗanda suka fi sauƙin samu, ba masu tsattsauran ra’ayi ba kuma wadanda suka fi magabatansu hankali.

Ya ce gwamnatin Amurka ta cimma burinta, duk da cewa ba ta iya kwace mashigar Hormuz ba daga hannun Iran. Yuwuwar ci gaba da karancin mai, farashin danyen man ya kara tashi a yau Laraba.

To amma kuma Mista Trump ya ce nan gaba kadan farashin zai sauka. A ya zai gabatar da jawabi ga al’ummar kasar ta Amurka ta talabijin.

Daga; Hassan Umar Gwammaja
Shugaban Amurka, Donald Trump ya nuna cewa yana son ya rage hare-haren da ake kai wa Iran, yana mai alƙawarin cewa yaƙin zai zo karshe a cikin mako biyu ko uku masu zuwa ko da an cimma yarjejeniya ko ba a cimma ba.

Ya ce yanzu Iran tana da sababbin shugabanni waɗanda suka fi sauƙin samu, ba masu tsattsauran ra’ayi ba kuma wadanda suka fi magabatansu hankali.

Ya ce gwamnatin Amurka ta cimma burinta, duk da cewa ba ta iya kwace mashigar Hormuz ba daga hannun Iran. Yuwuwar ci gaba da karancin mai, farashin danyen man ya kara tashi a yau Laraba.

To amma kuma Mista Trump ya ce nan gaba kadan farashin zai sauka. A ya zai gabatar da jawabi ga al’ummar kasar ta Amurka ta talabijin.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Daga; Hassan Umar Gwammaja
Shugaban Amurka, Donald Trump ya nuna cewa yana son ya rage hare-haren da ake kai wa Iran, yana mai alƙawarin cewa yaƙin zai zo karshe a cikin mako biyu ko uku masu zuwa ko da an cimma yarjejeniya ko ba a cimma ba.

Ya ce yanzu Iran tana da sababbin shugabanni waɗanda suka fi sauƙin samu, ba masu tsattsauran ra’ayi ba kuma wadanda suka fi magabatansu hankali.

Ya ce gwamnatin Amurka ta cimma burinta, duk da cewa ba ta iya kwace mashigar Hormuz ba daga hannun Iran. Yuwuwar ci gaba da karancin mai, farashin danyen man ya kara tashi a yau Laraba.

To amma kuma Mista Trump ya ce nan gaba kadan farashin zai sauka. A ya zai gabatar da jawabi ga al’ummar kasar ta Amurka ta talabijin.

Daga; Hassan Umar Gwammaja
Shugaban Amurka, Donald Trump ya nuna cewa yana son ya rage hare-haren da ake kai wa Iran, yana mai alƙawarin cewa yaƙin zai zo karshe a cikin mako biyu ko uku masu zuwa ko da an cimma yarjejeniya ko ba a cimma ba.

Ya ce yanzu Iran tana da sababbin shugabanni waɗanda suka fi sauƙin samu, ba masu tsattsauran ra’ayi ba kuma wadanda suka fi magabatansu hankali.

Ya ce gwamnatin Amurka ta cimma burinta, duk da cewa ba ta iya kwace mashigar Hormuz ba daga hannun Iran. Yuwuwar ci gaba da karancin mai, farashin danyen man ya kara tashi a yau Laraba.

To amma kuma Mista Trump ya ce nan gaba kadan farashin zai sauka. A ya zai gabatar da jawabi ga al’ummar kasar ta Amurka ta talabijin.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamna Abba Na Shirin Naɗa Murtala Garo A Matsayin Mataimaki:— Rahotanni

Next Post

Kungiyar Giginyu peace ta yaba wa Gwamna Abba Kabir bisa jin koken su

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaban kasar Türkiye ya mika daruruwan gidaje ya ya gina wa wadanda girgizar kasa ta shafa

Shugaban kasar Türkiye ya mika daruruwan gidaje ya ya gina wa wadanda girgizar kasa ta shafa

February 6, 2024
Na zo da kyawawan shirye _shirye da za su inganta rayuwar Direbobi: sabon shugaban kungiyar Direbobi

Na zo da kyawawan shirye _shirye da za su inganta rayuwar Direbobi: sabon shugaban kungiyar Direbobi

April 22, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media