• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ukraine ta Nemi Tallafin NATO Bayan da Rasha ta Kai Mata Hari da Makamin Oreshnik

aksam by aksam
January 9, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙasar Ukraine, ta yi kira ga ƙawayenta da su ƙara matsin lamba kan Rasha bayan Moscow ta yi amfani da sabon makami mai linzami da ta ƙera wajen kai hare-hare a yammacin Ukraine.

A ranar Juma’a, Rasha ta ce ta yi amfani da makami Mai linzami na Oreshnik a cikin jerin hare-haren da aka kai da daddare kan biranen Kyiv da Lviv a yammacin Ukraine. Kyiv ta bayyana amfani da wannan makami kusa da iyakar Tarayyar Turai da NATO a matsayin babbar barazana ga tsaron Turai.

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Ma’aikatar Tsaron Rasha ta ce sojojin ƙasar sun yi amfani da sabon makamin mai matsakaicin zango tare da daruruwan wasu makamai a hare-haren, wanda a cewar Ukraine ya yi sanadin mutuwar mutane huɗu tare da jikkata aƙalla 22 a babban birnin ƙasar.

Haka kuma Rasha ta kai hari kan muhimman gine-ginen ababen more rayuwa a birnin Lviv ta amfani da wani makami mai linzami da ba a tantance nau’insa ba, kamar yadda Magajin Garin Lviv, Andriy Sadovyi, ya bayyana.

Daga bisani Rundunar Sojin Sama ta Ukraine ta ce makamin ya yi tafiya da saurin kilomita 13,000 a cikin sa’a guda (fiye da mil 8,000 a awa), kuma ana ci gaba da bincike domin gano ainihin nau’in rokar da aka yi amfani da ita.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar Kashe Gobara Ta Tabbatar Da Ceto Gawar Mutane Biyu Da Suka Faɗa Cikin Rijiyoyi A Yankin Karamar Hukumar Madobi a jihar Kano

Next Post

Pantami Ya Ƙaryata Labarin Auren Aisha Buhari Inda Yace “Aisha Buhari Uwa Ce A Gare Mu”

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

June 10, 2026
Yadda shugaba Tinubu ke ci gaba da laluben hanyoyin lallashin matasa masu shirin gudanar da zanga-zanga

Yadda shugaba Tinubu ke ci gaba da laluben hanyoyin lallashin matasa masu shirin gudanar da zanga-zanga

July 26, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media