• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wata kungiyar tsoffin ɗalibai ta yabi Gwamna Abba Kabir Yusuf

Sy lawan by Sy lawan
October 2, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin kungiyar tsofaffin daliban kwalejin kimiyya da fasaha ya Bagauda Dake dakatsalle dake Nan jihar Kano ya yabawa injiniya Abba Kabir Yusuf bisa yadda yayi alkawarin dawo da martabar kwalejin duba da yadda ta lalace..

Shugaban kungiyar injiniya Mustafa Hassan ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Nan jihar Kano.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Injiniya yace ‘ya’yan kungiyar tsofaffin daliban kwalejin ne suka Rika daukar wasu nauye nauye da dama na kwalejin domin ganin komai ya daidaita tun lokacin da aka kulle makarantar saboda matsalar rashin tsaro da yayi sanadin kulleta.

Yace, Amma yanzu ga shi Gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf ya tura domin duba makarantar tare da zo masa da rahoton abubuwan da aka gani domin gyrawa,inda yace kungiyar tsofaffin daliban kwalejin ba za su taba mantawa da shi ba saboda yadda yake da mayar da hankali akan harkoki da dama ciki har da ilimi.

Shugaban kungiyar tsofaffin Daliban makarantar kwalejin Bagauda injiniya Mustafa Hassan ya bayyana cewar, duba da irin gudunmawar da kwalejin Bagauda take yi da irin Mayan injiniyoyin da ta yaye a shekarun da suka gabata ya Sanya Gwamntin jihar Kano ta tura da wakilai domin zuwa kwalejin Bagauda tare kawo cikakkun rahotanni akan irin gyara gyaran da za a yi mata saboda kulawa da harkokin ilimi da Gwamnti Mai ci take shi.

Injiniya Mustafa yace babu abin da za su cewa da maigirma Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf bisa yadda yake da sha’awar ganin ilimin jihar Kano ya inganta kamar sauran Jihohin da suka Yi fice a najeriya.

Shugaban kungiyar tsofaffin Daliban kwalejin ta Bagauda injiniya Mustafa yayi kira ga sauran Gwamnonin Jihohin kasar Nan da su yi koyi da irin halayen Gwamnan jihar Kano na bunkasa fannin ilimi.

Daga karshe ya shawarci ‘ya’yan kungiyar tsofaffin Daliban kwalejin Bagauda da su ci gaba da marawa yunkurin Gwamntin jihar Kano baya da Kuma ita kanta kungiyar domin an ciyar da kwalejin Bagauda dake dakatsalle a Nan jihar Kano.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Fassarar jawabin shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu na Ranar yancin kai 65

Next Post

Christiano Ronaldo ya zama ɗan wasa Mafi kuɗi a Duniya

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

A Yau Ne Al’ummar Kasar Ghana Suke Bikin Samun ‘Yan Cin Kai Shekarau 67:- Daga Hannun Turawan England

A Yau Ne Al’ummar Kasar Ghana Suke Bikin Samun ‘Yan Cin Kai Shekarau 67:- Daga Hannun Turawan England

March 6, 2024
Ziyarar Da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Kai Jihar Katsina, Matashi Dan Gwagwarmaya Ya Caccaki Jagororin Jihar

Ziyarar Da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Kai Jihar Katsina, Matashi Dan Gwagwarmaya Ya Caccaki Jagororin Jihar

May 5, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media