• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar injiniyoyi ta ƙasa ta shirya ɓullo da Hanyar dakile ayyukan marasa inganci a cikin mambobinta

Sy lawan by Sy lawan
September 25, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar injiniyoyi ta kasa shiyar Arewa maso yamma ta jaddada aniyarta na Kula da ingancin ayyukan da injiniyoyi suke gudanarwa a fadin kasar nan.

Shugaban Kungiyar na kasa Eng. Farfesa Sadiq Abubakar ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da Manema labarai a yayin kaddamar da sabbin Shugabannin Kungiyar Wanda ya gudana a dakin taro na dangote dake jami’ar Bayero a nan Kano.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Injiniya Sadiq Abubakar yace saboda yawan matsalolin da Ake samu wajen yin gine -gine a fadin kasar nan,ya sanya Kungiyar ta ga dacewar Samar da jagororin da su rika bibiyar Yadda Injiniyoyi suke aiwatar da ayyukan su.

Shugaban yace akwai bukatar cibiyar ta rika bibiyar dukkannin ayyukan da ‘ya’yanta suke yi ta hanyar wadan nan sabbin Shugabannin da aka kaddamar na jihohin Arewa maso yamma saboda yawan karafe korafen da samu a harkokin gine -gine.

A jawabinsa Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf Wanda kwamashin ayyuka na jihar Kano Alh Marwan Ahmed ya wakilta yace Gwamnatin jihar Kano ta yi farin ciki da wannan sabbin Shugabanni saboda za su taimaka Mata wajen aiwatar ayyukanta domin tabbatar da ingancin ayyukan da yankwangila suke yi a jihar duba da managartan ayyukan da yi a lunguna da sako na na wannan jiha.

Yace rashin irin wadannan jagorori ya sanya wasu kamfanoni kwangila suke abun da suka ga dama saboda sun fahinci babu wadanda suke bibiyar dukkannin ayyukan hanyoyi da gine -gine da suke gudanarwa a shiyar Arewa maso yamma.

Kwamishinan ya bayyana cewar, Kungiyar injiniyoyi ta kasa ba za ta zuba idanu ba tana kallon irin matsaloli na gudanar da ayyuka marasa inganci su rika faruwa a cikin jihar Wanda ita dukkannin ayyukan da take aiwatarwa ayyuka ne masu mutukar nagarta.

Daga karshe kwamishinan ya yabawa shugabancin Kungiyar na kasa bisa dogon tunani da ta yi na Samar da sabbin Shugabannin wadanda a baya babu su, Inda yace hakan zai Kara habakawa da tabbatar da ingancin ayyukan da ake yi a yankunan Arewacin kasar nan.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda adadin kamfanonin da Gwamnatin tarayya ta soke lasisin su ya Karu zuwa 3,794

Next Post

Kungiyar Yan kasuwa ta Malam Kato ta yi alkawarin taimakon gwamnatin Kano da Muhimmin Abu

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnan Ondo, Akeredolu Ya Rasu Yana Da Shekaru 67 A Duniya

Gwamnan Ondo, Akeredolu Ya Rasu Yana Da Shekaru 67 A Duniya

December 27, 2023
Shekh Umar Sani Fagge: Babban hadarin dake tattare da haddace Al’qur’ani kuma a ki aiki da shi

Shekh Umar Sani Fagge: Babban hadarin dake tattare da haddace Al’qur’ani kuma a ki aiki da shi

March 24, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media