• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar jami’an tsaron sa Kai ta magantu akan yadda za’a samar da cikakken tsaro a fadin Nigeria

Sy lawan by Sy lawan
September 20, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar jami’an tsaro na sa Kai ta kasa reshen jihar Kano ta jaddada aniyarta na ci gaba da samar da cikakken tsaro a dukkannin fadin kasar nan.

Jami”in Hulda da jama’a na kungiyar S. A.Usma Abdullahi Umar ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da Manema labarai a ofishinsa dake nan jihar Kano.

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Usman Abdullahi Umar yace jami’nsu karshin jagoranci shugaban Kungiyar Alh Abdullahi Al’amin suna taka mahimmiyar rawa ba da cikakken tsaro ba wai kawaii a jihar Kano ba,har ma da sauran sassan kasar nan.

Ya bayyana cewar, ya kamata Gwamnatin tarayya da ta jihohi su yi duba na musamman da za’a sanya jami’in tsaro na sa Kai cikin tsarin biyan albashi na din-din-din domin suna dogara da kawunansu da inganta rayuwarsu da ta iyayensu.

Yace jami’nsu suna man Akan barkarsu na ci gaba da samar da cikakken tsaro da kare lafiya da dukiyoyin alummar musamman a wannan lokacin da muka samu kanmu a ciki na kwacen wayoyin alumma da matasa suke yi Yanzu, Wanda wannan ba karamar matsala brace.

Baya ga haka ya bayyana cewar Kungiyar tana Jan ragamar Kungiyar ne da dan wani Abu kalilan Wanda, yakamata Gwamnatoci a matakai daban daban da zo su taimakawa Kungiyar bisa Yadda suke sadaukar kawunansu domin tsaron al’umma.

Yace lokaci yayi da Gwamnatin tarayya Ko ta jihohi za su sanya Kungiyar jami’an tsaro na sa Kai cikin tsarin biyan albashi kamar Yadda ake biyan kawanne jami’in tsaro da Kuma Samar musu kayayyakin aiki da za su gudanar da ayyukan su, yin hakan zai taimakawa gaya wajen Kare lafiya da dukiyoyin alummar.

Daga karshe yayi Kira ga jami’an sa kai, da su kara zage damtse wajen gudanar da ayyukan su tare da basu tabbacin cewa, Shugabanninsu na kasa suna nan suna kokari na ganin an sanyasu a cikin kyakyawan tsarin biyan albashi da samar da kayayyakin aiki da biyasu alawus-alawus da zai taimakawa aikinsu.

Ya Kuma shawarce su da su kiyaye kwarai da gaske wajen ganin sun kare hakkokin wanda aka zalinta Ko za’a zalunta, Inda yace yakamata su kiyaye dokokin da Kungiyar jami’an tsaro su ta dorasu a kai domin Ka da wani ko wata su kuka da su saboda Kungiyar ba za ta laminci irin wannan ba.

Ibrahim sani Gama radio Nigeria pyramid

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

Next Post

Yadda adadin kamfanonin da Gwamnatin tarayya ta soke lasisin su ya Karu zuwa 3,794

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Innalillahi Wa’inallaihir  Rajun Allah Ya Jikan Abbati Isah (Babba)

Innalillahi Wa’inallaihir Rajun Allah Ya Jikan Abbati Isah (Babba)

August 3, 2025

Dokonalý sprievodca online kasínami: Bezpečné a dôveryhodné možnosti v digitálnom kasíne

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media