• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda direbobin mota ke kokawa da tsadar Man fetur

aksam by aksam
October 9, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Matuka motocin haya ta kasa reshen Tashar Malam Kato,ta bayyana irin kalubalen da ‘ya’yanta suke fuskanta a sakamakon cire tallafin man fetur da aka yi a fadin kasar nan.

Ma’ajin Kungiyar Alh.Samaila Giredy ne ya bayyana haka a lokacin da yake yiwa manema labarai Karin haske dangane da halin da suke ciki a wannan lokaci.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Yace, Direbobi da dama suna mutukar shan wahala sakamakon tashin gwauran zabi da man yayi a kasar nan, inda yace, maimakon man fetur din Dubu goma (10000)da direbobi suke sha zuwa Abuja a lokacin baya, yanzu dole sun sha na naira dubu arbain,Wanda duk kudaden da suka samu yana karewa ne a kudin mai.

Samaila yace,baya ga tsadar mai,akwai rashin kyan hanyoyi da ake fama da su da barayi da jami’an da suke Addabar Direbobin akan hanya daga nan jihar kano zuwa babban birnin tarayya Abuja.

Alh Samaila yayi kira ga Gwamnatoci a matakai daban daban da su taimakawa Direbobin motocin haya duba da halin da suke fuskanta na matsin rayuwa,Wanda duk yana karewa ne akan Talakawa yake karewa.

Daga karshe yayi kira ga’ya’yan Kungiyar Direbobin motocin haya da su kwantar da hankulansu domin Kungiyar ta himmatu wajen ganin ta kawo karshen matsalar dake faruwa a bangarori daban daban da kungiyar ke fuskanta.

Ibrahim sani gama pyramid radio

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda kwale-kwale ya halaka wasu mutane 30

Next Post

Nadin sarauta, Sarkin Gaya ya yi wa ta Lawan abin da ya kamace su

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wata Baturiya Mai Shekarau 60 Ta Yi Saukar Karatun  Al’qur’anin Mai Girma; A Kano

Wata Baturiya Mai Shekarau 60 Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’anin Mai Girma; A Kano

December 5, 2023
Inna lillah Wa lnna Illayhi Raji’un !!!

Inna lillah wa ilaihin raji’un !!

November 13, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media