• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda direbobin mota ke kokawa da tsadar Man fetur

aksam by aksam
October 9, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Matuka motocin haya ta kasa reshen Tashar Malam Kato,ta bayyana irin kalubalen da ‘ya’yanta suke fuskanta a sakamakon cire tallafin man fetur da aka yi a fadin kasar nan.

Ma’ajin Kungiyar Alh.Samaila Giredy ne ya bayyana haka a lokacin da yake yiwa manema labarai Karin haske dangane da halin da suke ciki a wannan lokaci.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Yace, Direbobi da dama suna mutukar shan wahala sakamakon tashin gwauran zabi da man yayi a kasar nan, inda yace, maimakon man fetur din Dubu goma (10000)da direbobi suke sha zuwa Abuja a lokacin baya, yanzu dole sun sha na naira dubu arbain,Wanda duk kudaden da suka samu yana karewa ne a kudin mai.

Samaila yace,baya ga tsadar mai,akwai rashin kyan hanyoyi da ake fama da su da barayi da jami’an da suke Addabar Direbobin akan hanya daga nan jihar kano zuwa babban birnin tarayya Abuja.

Alh Samaila yayi kira ga Gwamnatoci a matakai daban daban da su taimakawa Direbobin motocin haya duba da halin da suke fuskanta na matsin rayuwa,Wanda duk yana karewa ne akan Talakawa yake karewa.

Daga karshe yayi kira ga’ya’yan Kungiyar Direbobin motocin haya da su kwantar da hankulansu domin Kungiyar ta himmatu wajen ganin ta kawo karshen matsalar dake faruwa a bangarori daban daban da kungiyar ke fuskanta.

Ibrahim sani gama pyramid radio

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda kwale-kwale ya halaka wasu mutane 30

Next Post

Nadin sarauta, Sarkin Gaya ya yi wa ta Lawan abin da ya kamace su

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Top Strategies for Winning at Casino War at casigood casino

April 21, 2025
Majalisar wakilai ta nemi Tinubu ya dakatar da yarjejeniyar SAMOA da zata Ba shi damar samun Dala 150b

Majalisar wakilai ta nemi Tinubu ya dakatar da yarjejeniyar SAMOA da zata Ba shi damar samun Dala 150b

July 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media