• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dole Ne A Hukunta Waɗanda Su Ka Kashe Ƴan Jihar Kaduna A Filato — Gwamna Uba Sani

aksam by aksam
June 22, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnan ya bayyana alhini da bakin ciki matuka kan kisan mutane 12 ‘yan asalin jihar a gundumar Mangun da ke karamar hukumar Mangu a Jihar Filato.

A cikin wata sanarwa da gwamnan ya sanya wa hannu da kansa wacce aka rabawa manema labarai a ranar Asabar, ya bukaci hukumomin tsaro da su tabbatar da kama wadanda suka aikata kisan tare da hukunta su yadda ya dace.

Gwamna Sani ya kuma roki gwamnan Jihar Filato, Caleb Mutfwang, da ya dauki wannan lamari da muhimmanci. Ya ce: “Dole ne ya jagoranci ayyukan hukumomin tsaro domin ganin wadannan miyagu sun fuskanci hukunci.”

Tun da fari, Rundunar ‘yan sanda a Filato ta ce ta kama mutane 22 bisa zargin hannu a kisan baƙin biki 12 da aka kashe a kauyen Mangun, karamar hukumar Mangu.

Mai magana da yawun rundunar, Alfred Alabo, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar 21 ga Yuni, 2025.

Wadanda aka kashe na cikin motar haya mallakar Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria. Kuma sun fito ne daga Zaria zuwa garin Qua’an Pan domin halartar biki.

Shaidu sun ce da misalin ƙarfe 8 na daren Juma’a ne mutanen suka tsaya don tambayar hanya, sai wasu matasa suka kai musu hari da muggan makamai, inda nan take suka kashe mutane 12, suka kona motar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Allah Zai Saka Mana Kuma Iran Baza ta Gama da Duniya Lafiya Ba: kalaman Natanyaho

Next Post

Yanzu-yanzu Shugaban Ƙasar Rasha na ganawa da Firaministan kasar Iran kan batun harin da Amurka ta Kai Iran

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gaskiya ta fito gameda shirin NNPCL na kara farashin Man fetur

February 9, 2024
Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar  Naira Biliyan Uku

Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar Naira Biliyan Uku

December 14, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media