• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Natanyahu ya nemi Amurka ta shiga yaƙin da ƙasar sa ke yi da Iran

aksam by aksam
June 15, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Isra’ila ta nemi Amurka ta shiga sabon yakin da ta ƙaddamar kan Iran, kamar yadda rahoton Axios ya bayyana.

Rahoton ya ce, bisa ga majiyoyin Amurka da Isra’ila, Isra’ila ba ta da isasshen karfi don lalata wurin da ake tace sinadarin uranium a Fordow, wanda aka binne shi a ƙarƙashin tsauni mai zurfi, don haka tana buƙatar taimakon Amurka don kai harin da zai iya tasiri a wurin.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Wani jami’in Amurka, kamar yadda Axios ya ruwaito, ya tabbatar da cewa Isra’ila ta nemi Washington ta shiga wannan yaƙin, amma ya ce a halin yanzu gwamnatin Amurka ba ta amince da hakan ba.

Rahoton ya ƙara da cewa, bisa ga wata majiya daga Isra’ila, Shugaban Amurka Donald Trump ya nuna yiwuwar shiga yaƙin idan ya zama dole yayin wata tattaunawa da Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu kwanan nan.

Sai dai, wani jami’in Fadar White House ya musanta wannan ikirarin a ranar Juma’a.

Washington ta sha nanata cewa Isra’ila tana ɗaukar matakan sojanta kan Iran ba tare da haɗin gwiwar Amurka ba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Lokacin shafe Isra’ila daga doron kasa yayi muddin Amurka da Faransa suka shiga yaƙin su da Iran: Pakistan

Next Post

Jami’an yan sanda a Iran sun Kama Wasu Yahudawa suna leken Asiri

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

2027, wata kungiya a APC zata kwaikwayi Gwamnan Kano, wajen kamfen ɗin Tinubu

2027, wata kungiya a APC zata kwaikwayi Gwamnan Kano, wajen kamfen ɗin Tinubu

June 14, 2025
Gwamnan Kano ya umarci masu son yin takarar a 2027 cikin mukarrabansa da su a jiye mukamansu

Gwamnan Kano ya umarci masu son yin takarar a 2027 cikin mukarrabansa da su a jiye mukamansu

March 25, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media