• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar EFCC Ta Ce Yahaya Bello Ba Ya Hannunta

aksam by aksam
September 18, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

(EFCC), ta ƙaryata iƙirarin da tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, ya yi na cewar ya amsa goron gayyatar da ta aike masa.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Hukumar ta bayyana cewa har yanzu tana neman tsohon gwamnan bisa zargin karkatar da Naira biliyan 80.2.

Kakakin hukumar, Dele Oyewale ne, ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya aike wa ’yan jarida a ranar Laraba

Tun da farko, ofishin yaɗa labaran Bello, ya fitar da wata sanarwa da safiyar ranar Laraba, inda ya ce tsohon gwamnan ya yanke shawarar amsa gayyatar EFCC bayan tattaunawa da iyalansa da lauyoyinsa.

Ofishin ya kuma yi alƙawarin yin cikakken bayani game da ganawar Bello da EFCC nan gaba.

Sanarwar, wanda Daraktan Ofishin Yaɗa Labaran Yahaya Bello, Ohiare Michae, ya sanya wa hannu, ta kuma buƙaci EFCC ta kasance mai ƙwarewa da mutunta haƙƙin tsohon gwamnan a matsayinsa na ɗan ƙasa.

Amma da yake mayar da martani kan iƙirarin, kakakin hukumar ya ce babu yadda za a aike wa mutumin da ake nema ruwa a jallo, goron gayyata.

Oyewale ya ce, “Rahotannin da ke yawo cewar Yahaya Bello yana hannun EFCC ba gaskiya ba ne.

Hukumar tana son bayyana cewa Bello ba ya hannunta. Ana ci gaba da neman shi kan zargin karkatar da Naira biliyan 80.2, tare da sammacin kama shi.”

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kamfanin NNPCL Ta Fitar Da Farashin Yadda Kowacce Jiha Zata Sayi Man Matatar Dangote

Next Post

INNALILLAHI WA’INAILAIHIN RAJU’UN, ALLAH YA YI WA AHMAD ISA KOKO RASUWA

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wata Baturiya Mai Shekarau 60 Ta Yi Saukar Karatun  Al’qur’anin Mai Girma; A Kano

Wata Baturiya Mai Shekarau 60 Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’anin Mai Girma; A Kano

December 5, 2023

Strategier för att Välja de Bästa Videoslots med Bonus: En Expertguider

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media