• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar EFCC Ta Ce Yahaya Bello Ba Ya Hannunta

aksam by aksam
September 18, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

(EFCC), ta ƙaryata iƙirarin da tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, ya yi na cewar ya amsa goron gayyatar da ta aike masa.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Hukumar ta bayyana cewa har yanzu tana neman tsohon gwamnan bisa zargin karkatar da Naira biliyan 80.2.

Kakakin hukumar, Dele Oyewale ne, ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya aike wa ’yan jarida a ranar Laraba

Tun da farko, ofishin yaɗa labaran Bello, ya fitar da wata sanarwa da safiyar ranar Laraba, inda ya ce tsohon gwamnan ya yanke shawarar amsa gayyatar EFCC bayan tattaunawa da iyalansa da lauyoyinsa.

Ofishin ya kuma yi alƙawarin yin cikakken bayani game da ganawar Bello da EFCC nan gaba.

Sanarwar, wanda Daraktan Ofishin Yaɗa Labaran Yahaya Bello, Ohiare Michae, ya sanya wa hannu, ta kuma buƙaci EFCC ta kasance mai ƙwarewa da mutunta haƙƙin tsohon gwamnan a matsayinsa na ɗan ƙasa.

Amma da yake mayar da martani kan iƙirarin, kakakin hukumar ya ce babu yadda za a aike wa mutumin da ake nema ruwa a jallo, goron gayyata.

Oyewale ya ce, “Rahotannin da ke yawo cewar Yahaya Bello yana hannun EFCC ba gaskiya ba ne.

Hukumar tana son bayyana cewa Bello ba ya hannunta. Ana ci gaba da neman shi kan zargin karkatar da Naira biliyan 80.2, tare da sammacin kama shi.”

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kamfanin NNPCL Ta Fitar Da Farashin Yadda Kowacce Jiha Zata Sayi Man Matatar Dangote

Next Post

INNALILLAHI WA’INAILAIHIN RAJU’UN, ALLAH YA YI WA AHMAD ISA KOKO RASUWA

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Trump na nazarin ladabtar da ƙasashen NATO bayan ƙin mara masa baya a yaƙin Iran 

Trump na nazarin ladabtar da ƙasashen NATO bayan ƙin mara masa baya a yaƙin Iran 

April 9, 2026

Platobné Metódy na pistolo casino Vysvetlené

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media