• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda taron yaye Dalibai 180 ya gudana a sabuwar Jami’ar Bayaro

aksam by aksam
August 19, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bukin yaye daliban da raba kyaututtuka na dalibai dari da tamanin da suka hada da matakin na farko na share fagen firamare da matakin firamare da karamar sakan dare da kuma babban sakandare.

An gudanar da a taron a sabuwar jami’a Bayero Wanda ya samu halattar manyan baki da mashahuran masana a fannin ilmi da iyayen Yara.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Dr Muhammad Adamu kwankwaso ya yaba da himma da kwazon daliban makarantar tare dayin Kira ga malaman makarantar dasu rubanya kokarisu wajen tatbiyya domin karatun baya samun nagarta muddin ba,a hadasu wuri guda da tarbiyya

Farfesa Khadija Hafiz tayi Kira ga daliban da cewa duk da sun samu ilmin su hada da sa,na’a don Kar su zauna haka domin shi rashin sana,a illa ne ga matasa.

Daraktar makarantar Hajiya Surayya Husain Lawan ta bayyana gagaruma nasarar da makarantar ta samu a sakamakon jarrabawar sakamdare da ta gabata tare da godewa mahalatta taron da damar da suka bawa wannan taron suka halatta da Kuma fatam mahalicci ya Mayar da kowa gida lafiya.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Kano ta matsayar ta game da almundahnar matar tsohon gwamnan jihar da aka bankado

Next Post

Jam’iyyar APC Reshen Jihar Kano, Ta Bukaci Hukumar EFCC Gudanar Da Cikakken Bincike A Kan Badakalar Zargin Kwangilar Samar Da Magunguna

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wata Kotu Ta Tabbatar Da Dakatarwar Da Aka Yi Wa Ganduje Daga  Shugaban Jam’iyyar APC

Shiga gonar matar aure, idon wani matashi ya Rena fata bayan tsintar kansa a gaban kuliya

June 26, 2024

Optimizarea Strategiilor de Bonus și Fidelizare în Industria Cazinourilor Online

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media