• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Sanarwa Kan Gidajen Gyaran hali Da Tarbiyya

aksam by aksam
July 30, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

A daidai lokacin da ake sa ran za a fara zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a fadin Nijeriya a ranar 1 ga watan Agusta, gwamnatin tarayya ta ayyana dukkanin gidajen gyara hali 256 da ke fadin Nijeriya a matsayin “wuri Mafi hatsari” inda ta yi gargadin cewa, kada a keta alfarmar su a kowane irin hali.

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Gidajen fursuna na Kasa (NCoS), Halliru Nababa, ne ya yi wannan gargadin a cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, ACC Abubakar Danlami Umar, ya sanya wa hannu a madadinsa ranar Talata a Abuja.

Nababa ya bayyana cewa, “Saboda zanga-zangar da aka ce za a gudanar a ranar farko ta watan Agustan 2024, hukumar kula da gidan gyara hali ta Nijeriya na son sanar da jama’a cewa, an sanya duk gidajen gyara hali na Nijeriya a matsayin ‘jar danja’; don haka, duk wani mutum ko gungun mutanen da ba su da hurumi, kar a gansu a wuraren.”

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Zanga-Zanga:- Gwamnatin Ta Bayar Da Umarnin Rufe Makarantun

Next Post

Fitaccen mawakin siyasa Rarara Ya Nêmi afuwar Yan Arewa 

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026
Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Ga Watan Ramadana A Najeriya – Fadar Sarkin Musulmi

His Eminence the Sultan of Sokoto Muhammad Sa’ad Abubakar Has Declared Today Wednesday the 28th of May 2025 As The First Day of Zulhijja1446AH , Islamic Calendar

May 28, 2025
Yanzu-yanzu wasu mutane biyu sun damfari wata mata 100,000 a unguwar Fagge

Yanzu-yanzu wasu mutane biyu sun damfari wata mata 100,000 a unguwar Fagge

September 8, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

August 29, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media