• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugabancin tashar Yankaba ya dauki matakin dakile yawaitar shaye-shayen miyagun kwayoyi a tashar

aksam by aksam
July 24, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Ibrahim S Gama

Shugaban Kungiyar Yankasuwa ta Amata dake tashar Yankaba ta jaddada aniyarta na Dakatar da masu rashin ayyukan yi a cikin Tashar domin dakile taammali da mugwan Kwayoyi a yankunan Tashar.

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Shugaban Kungiyar Nasuru Muhammad ne ya jaddada hakan a lokacin da Kungiyar ta yaye wasu Matasa da suka ajiye Makamansu Wanda ya gudana a Tashar.

Nasuru Muhammad ya bai kamata a rika tsangwamayar yaran da suke aikata laifika marasa kyau bai,Wanda yin haka yana taka muhimmiyar rawa wajen lalacewarsu.

Shugaban Kungiyar ya yi kira Gwamnatoci da masu hannu da shuni da su rika zakulo irin wadan nan masu aikata laifika domin Neman musu ayyukan yi da su dauke hankulansu da aikata munanan dabiun da suke aikatawa.

A jawabinsa Shugaban jami’an sa kai na Tashar yankaba Alh Bala Danyalwa yace,akwai wani Kalubalen da ya kamata Gwamnatin Karamar Hukumar da ta jiha su sani,inda ya bayyana cewa, akwai yara kusan Dari biyar da suke Kwana a cikin Tashar yankaba wadanda ba,a San daga inda suka fito ba.

Yace, suna iya kokarinsu wajen mayar da wasu da suka San garuruwan iyayensu da jihohinsu Wanda sun mayar da yara da ba za su kirgu ba zuwa jihohinsu Wanda suna yi ne da aljihunsu.

Ya kuma bayyana cewa, nan gaba kadan Kungiyar za ta sake zakulo wasu Matasan da basu da ayyukan yi tare da basu horo akan sana’oi daban daban da ma basu jari.

Wani daga cikin Matasan da suka amfana da wannan tagomashi Muhammad Auwal sani ya godewa Shugabancin Kungiyar ta AMATA Yankaba, bisa jarin da aka bashi tare da Kayayyakin Wankin Mota domin ya dogara da Kawunansu.

Matashin Auwal sani, ya sha Alwashin yin amfani da Kudaden ta hanyar da suka kamata domin dogaro da kansa kamar yadda aka bukacesu,inda ya bayyana cewa, sun yi mutukar farin ciki tare da yin alkawarin ba za su sake aikata Munanan Dabi’u ba.

Tags: Aksam radioaminiyaArewa radioBbchausaDAILY TRUSTfreedom radioKadaura24musicpunch NewspaperrfihausaSamoaSolacebasetrthausaVanguard newspapervideovoahausazanga-zanga
Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Sarki Aminu Da ‘Yan Sanda Suka Kwace Ni A Hannu Wasu Matasa:– Dan Majalisar NNPP

Next Post

Yadda shugaba Tinubu ke ci gaba da laluben hanyoyin lallashin matasa masu shirin gudanar da zanga-zanga

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Aka Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam Na Baba A Arewa House Dake Kaduna

Yadda Aka Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam Na Baba A Arewa House Dake Kaduna

December 3, 2023
Sama Da Dalibai 200 Gini Ya Danner A Jos;– Gwamnatin jihar Plateau

Sama Da Dalibai 200 Gini Ya Danner A Jos;– Gwamnatin jihar Plateau

July 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media