• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kanun labaran safiyar talata tare da B. Imam

aksam by aksam
April 2, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da ɗalibai masu tulin yawa a yankin Evwreni da ke titin Gabas maso Yamma a Ughelli ta jihar Delta.

Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya tattauna da sarakunan unguwar Dorayi kan rikicin daba da ya kunno kai a baya-bayan nan.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya bai wa maniyyata jihar kyautar Naira miliyan daya kowannensu, biyo karin kudin kujerar aikin hajjin bana.

Gwamnatin jihar Zamfara ta musanta ciyo bashin naira biliyan 14.26 sai dai kuɗin wani ɓangare ne na kuɗaɗen da gwamnatin da ta shuɗe ta ciyo na naira biliyan 20.

Wani saurayi da ya kamu da tsananin kaunar wata budurwa, Hauwa Abatcha Ngala dukkansu daliban Jami’ar Maiduguri, ya yi mata mummunan rauni a kai tare da barazanar kasheta saboda kin amincewa da soyayyarsa.

Mahaifi ya kai ɗansa kara ofishin ƴan sanda bisa zargin satar baburan mutane a Kaduna.

Rundunar ƴan sandan ƙasar Ghana ta ce ta karɓo wata yarinya ƴar shekara 12 da ake zargi wani malamin cocin gargajiya mai ƙarfin faɗa aji ya aura a ƙarshen makon jiya.

An dakatar da aikin ceto masu haƙar ma’adinai da suka maƙale a Rasha.

Yau ake rantsar da sabon shugaban kasar Senegal Bassirou Diomaye Faye.

Rikicin kabilanci ya sake hallaka wasu mutane 23 a kudancin Chadi.

Dubban Isra’ilawa ne sunyi zanga zanga a majlisar dokokin ƙasar inda suka buƙaci gwamnati ta yi sulhu da Hamas don musayar fursunoni tare da neman a gudanar da sabon zaɓe cikin gaggawa.

Isra’ila ta kashe wani babban kwamandan dakarun juyin-juya-halin Iran a ƙasar Syria.

Isra’ila ta kori kafar Talabijin ta Al Jazeera daga kasarta.

Kocin Bunley Kompany yace alkalancin wasanni ya samu gagarumar koma baya a Ingila.

Alan Shearer yace yana da kwarin gwiwar Manchester City za ta lashe kofin Firimiya a bana.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda tsoho mai shekara 63 ya auri yarin ya yar shekara 12

Next Post

Wani Bishop ya caccaki gwamnatin tarayya kan Abu 2

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar dillalan Man fetur ta saki sabon gargadi na yuwuwar fuskantar wahalar man fetur

Ana Fargabar Samun Karancin Man Fetur A Najeriya

July 5, 2024
An Kama Tsohon Inspector Na ’Yan Sanda, Linus Monday, Bisa Zarginsa Da Gudanar Da Binciken Ababen Hawa Bayan Ya Yi Murabis

An Kama Tsohon Inspector Na ’Yan Sanda, Linus Monday, Bisa Zarginsa Da Gudanar Da Binciken Ababen Hawa Bayan Ya Yi Murabis

January 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media