• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

aksam by aksam
March 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A daidai lokacin da watan azumi ke ci gaba da nitsawa, jihohin Najeriya guda bakwai sun ware tsabar kudi har naira biliyan 28.3 domin ciyar da masu azumi a watan na Ramadan, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

Jihohin guda bakwai sun hada da Katsina da Sokoto da Kano da Jigawa da Kebbi da Naija da kuma Kebbi.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Bayanai sun nuna cewa akwai wasu karin jihohin arewacin da dama da su ma suka ware kudaden domin ciyarwa duk da cewa dai ba su bayyana a fili ba.

Wannan abu dai ya janyo kace-na-ce a tsakanin al’umma inda wasu malaman addinin ke kiraye-kirayen da a yi bincike bisa lura da irin yawan kudaden da aka ware din.

Jihar Katsina ce dai ta fi kowacce jiha a yawan kudin ciyarwar inda ta ware naira biliyan 10.

Sai kuma jihar Sokoto da ke biye mata da naira biliyan 6.7, sannan jihar Kano kuma ta fitar da naira biliyan shida.

Ita kuwa jihar Jigawa ta fitar da naira biliyan 2.83, sai jihar Kebbi da ta fitar da naira 1.5 biliyan.

Jihar Naija ta ware naira miliyan 976, inda jihar Yobe ita kuma ta ware naira miliyan 178 domin ciyarwar.

Katsina State topped the chart for the feeding programme by budgeting N10 billion.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rundunar sojin ta fitar da jerin hotunan jami’anta da aka yi wa kisan gilla

Next Post

Matsalar network, cikin kwana daya wani banki ya rasa Dala miliyan 40

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda hutun Salla ya zama abin kamfen a wata kasa

Yadda hutun Salla ya zama abin kamfen a wata kasa

January 2, 2024
Ku Daina Kukan Talauci, Najeriya Ba ƙasa ce Matalauciya ba; — Fadar Shugaban Ƙasa

Ku Daina Kukan Talauci, Najeriya Ba ƙasa ce Matalauciya ba; — Fadar Shugaban Ƙasa

April 18, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media