• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Nation cup, yadda yan Najeriya ke zaman Dar-dar a kasar Africa ta kudu

aksam by aksam
February 7, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kasashen biyu dama sun dade da jure hamayya ta tsawon shekara guda, saboda su ne ke da masana’antun nishaɗi mafiya girma a Afirka, kuma kusan su ne mafiya karfin tattalin arziki a nahiyar.

Hukumomin Najeriya a jiya Talata sun yi kira da a yi taka-tsan-tsan kan abin da suka bayyana a matsayin “barazana” ga ‘yan kasarsu da ke zaune a Afirka ta Kudu gabanin haduwar kasashen biyu a wasan kusa da na karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka – wasan kwallon kafa da ke sabunta takun saka.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Kasashen biyu dama sun dade da jure hamayya ta tsawon shekara guda, saboda su ne ke da masana’antun nishaɗi mafiya girma a Afirka, a maimakon don su na mafiya karfin tattalin arziki a nahiyar.

Sai dai a yanzu zaman dar dar na karuwa a fagen wasan kwallon kafa yayin da Najeriya da Afirka ta Kudu ke shirin buga wasan kusa da na karshe a Ivory Coast ranar Laraba.

Babban Ofishin Diflomasiyyar Najeriya a Afirka ta Kudu ya ce a cikin wata sanarwa da ya fitar cewa ‘yan Afirka ta Kudu na yin kalamai masu tayar da hankali a yanar gizo wadanda akasarinsu “sun kunshi barazana” ga ‘yan Najeriya.

Ofishin harkokin diflomasiyya din ya bukaci ‘yan Najeriya mazauna kasar Afrika ta Kudu da su kula da kalamansu, su lura da inda za su je kallon wasan… kuma su guji shiga cikin hayaniya, tarzoma ko tada hankali idan Super Eagles (laƙabin tawagar ‘yan wasan kwalon Najeriya) suka lashe wasan kusa da na karshen.”

Sashen hulda da kasa da kasa na Afirka ta Kudu ya ce kasar “ba ta amince da fargabar da aka bayyana ba” a cikin sanarwar, in da ta kara da cewa: “Shawarar abin takaici ne saboda da alama ta haifar da zaman dar dar tsakanin ‘yan kasar Afirka ta Kudu da ‘yan Najeriya mazauna kasar ko kuma bakin da su ka zo ziyarar Afirka ta Kudu.”

A cikin 2019, tashin hankali mai nasaba da kyamar baki a Afirka ta Kudu ya yi sanadin mutuwar mutane 12.

Najeriya da Afirka ta Kudu za su sake haduwa ne a wasan kusa da na karshe kamar yadda suka hadu a shekarar 2000, inda Najeriya ta ci da 2-0. Najeriya ta lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka a karo na uku a shekarar 2013, yayin da Afirka ta Kudu ta samu nasara a shekarar 1996.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jam’iyun adawa sun magantu kan gazawar Tinibu da jam’iyar sa ta APC

Next Post

Ana Son Namiji Ya Riƙa Yin Jima’i Sau 21 A Wata Don Samun Tsawon Rai:- Bincike Likitoci

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sojoji sun sami karin wa’adin mulki na shekara Biyar a Mali

Sojoji sun sami karin wa’adin mulki na shekara Biyar a Mali

June 13, 2025
Kotu ta yanke wa abokin Murja kunya hukuncin zaman gidan kaso ko zabin tara da sharadi

Ba Guduwa Murjar Kunya Ta Yi Ba:- Hukumar Kulla Da Gidan Gyaran Hali Da Tarbiya Ta Jihar Kano

February 18, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media