• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaban kasar Türkiye ya mika daruruwan gidaje ya ya gina wa wadanda girgizar kasa ta shafa

aksam by aksam
February 6, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yayin da aka shafe shekara guda da faruwar iftila’in tagwayen girgizar kasar da ya wakana a watan Fabrairu shekarar da ta Gabata ta 2023, Turkiyya ta gudanar da bukukuwan nuna alhini da Girmamawa ga wadanda suka rasa rayukansu da kuma wadanda suka tsira a fadin kasar.

Turkiyya ta gudanar da jimamin tuna girgizar kasar ta ranar 6 ga watan Fabrairun 2023, wadda ya afku a kudancin kasar, inda ta yi sanadiyar mutuwar mutum 53,537 tare da jikkata wasu fiye da 107,000.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 7.7 da 7.6 ta afku ne a larduna 11 na kasar ta Turkiyya.

Sama da mutane miliyan 14 ne girgizar kasar ta shafa a kasar Turkiyya, da kuma wasu da dama a kasar Syria.

Mutane a faɗin ƙasar ciki har da na yankunan da aka yi girgizar ƙasar, sun gudanar da tarukan jimamin don tunawa da wadanda suka mutu a bala’in.

An yi shiru na ɗan lokaci da misali ƙarfe 4.17 na asubahin ƙasar, daidai lokacin da masifar ta faru.

A nasa jawabin shugaban kasar Turkiyya raciep Tayyip Erdogan ya ce gwamnatin kasar na aiki tukuru don cika alkawuran da ta yi wa al’ummar kasar, inda ya kara da cewa: “Zai ci gaba da wannan kokari har sai ya gina da kuma farfado da garuruwan da abin ya shafa.”

Kana shugaban zai halarci wani taro a  birnin Kahramanmaras na bai wa wasu daga cikin waɗanda suka tsira daga iftila’in sabbin gidajen zama.

Shi ma Ministan Harkokin Wajen kasar Hakan Fidan ya yi taron jimamin tunawa da girizar ƙasar da waɗanda suka rasa rayukansu.

Ya wallafa a shafin X cewa “Za mu ci gaba da tsayawa ƴan ƙasarmu,” kuma ya gode wa ƙasashen da suka tsaya kai da fata tare da kasar Turkiyya a lokutan da ta fuskanci iftila’in.

Karshen rahoton kenan Abubakar Sulaiman Gwammaja a zare da Abawa

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda rundunar yan sanda ta dakume wasu jami’anta da suka yi garkuwa da wani Dan kasuwa

Next Post

Matsawa Gwamnatin Jam’iyar APC Da Jam’i’yun Hamayya Ke Yi; Akan Tsadar Rayuwar Da ‘Yan Najeriya Ke Ciki Tasa Shugaba Tinubu Ya Dawo

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Ghana, Ken Ofori-Atta

Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Ghana, Ken Ofori-Atta

January 8, 2026
Matsalar Rashin Ruwa Na Cigaba Da Tsananta A Wasu Sassan Jihar Kano

Matsalar Rashin Ruwa Na Cigaba Da Tsananta A Wasu Sassan Jihar Kano

April 25, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media