• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda wani matashi ya kashe kansa saboda zurfafawa a soyayya

Sy lawan by Sy lawan
January 31, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani matashi mai suna Nurudeen Shehu, dan shekaru 37, ya hadu da ajalinsa ta hanyar rataye kansa har lahira a wata makaranta da ya ke aikin gadi a Kano

An ruwaito cewa, Shehu ya samu labarin tsohuwar matarsa ta yi wani sabon aure, lamarin da ya ja ya dauki wannan mumunan hukuncin a hannun sa

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Rundunar ‘yan sanda ta kasa reshen jihar Kano ta jami’in hulda da jama’ar ta tabbatar da faruwar hakan a ranar Talata, inda kwamishinan ‘yan sandan jihar ya ce an yi wa matashin sutura

“A ranar 28 ga watan Janairu da misalin karfe 10:30 na safe, Abdullahi Abdulsalam na Rijiyar Zaki ya ba mu rahoton cewa sun samu gawar Shehu a rataye a cikin aji.

“Yan sanda daga sashin Gwale, sun garzaya da gawar zuwa asibitin Murtala, inda likita ya tabbatar da rasuwarsa, sannan aka mika gawarsa ga iyalansa don yi masa sutura.”

Jaridar Tribune Online ta tattaro cewa, labarin auren tsohuwar matarsa ne ya ja Shehu ya dauki wannan mumunan hukuncin na daukar ransa da kansa.

Gumel ya yi alkawarin cewa rundunar ‘yan sandan za ta gudanar da cikakken bincike domin gano al’amuran da suka haifar da hakan.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli dalilan da suka sa aka koma da Danbilki kurkuku

Next Post

Bayan neman ya yi murabus, Tinubu yace har yanzu Atiku bai gama warkewa ba

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sarkin Gobir Ya Rasu A Hannun ƴan Bindigar Da Suka Yi Garkuwa Da Shi

Sarkin Gobir Ya Rasu A Hannun ƴan Bindigar Da Suka Yi Garkuwa Da Shi

August 21, 2024
Sakacin Jami’an Tsaro Ne Ya Sa Masu Zanga-Zanga Su Ka Yi Barna A Jihar Kano:–  Sarkin Kano Na Goma 16 Muhammadu Sunusi ll

Zargin Karya Dokar Hawan Sallah: Rundunar ‘Yansanda Ta Kasa Ta Aikewa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi Na II Takardar Sammace

April 5, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media