• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda adadin kamfanonin da Gwamnatin tarayya ta soke lasisin su ya Karu zuwa 3,794

Sy lawan by Sy lawan
September 21, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Rashin tsaro da tsadar takin zamani ya haifar da durkushewar harkokin kasuwanci

Tehran Na Shiri Don Fuskantar sabon Rikici da U S – Inji Kalaman Khamenei

Gwamnatin tarayya zata rage bashin da zata ciyo da Tiriliyon hudu na fannin lantarki

Ministan ma’adanai  Dele Adeleke ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar a Abuja.

‎Dele Adeleke, ya ce  an ɗauki wannan mataki ne sakamakon yadda kamfanonin haƙar ma’adanan ke gaza biyan kuɗaɗen da ya kamata su riƙa biya na shekara-shekara.

‎Ya zuwa yanzu adadin kamfanonin haƙar ma’adanai da gwamnatin ƙasar ta soke wa lasisi sun ƙaru zuwa 3,794, waɗanda suka haɗar da 619 da suka ƙi biyan kuɗaɗen, har ma da wasu guda 912 da ba sa gudanar da ayyukan su.

‎Ministan ya ƙara da cewa soke lasisin ba yana nufin an yafe wa kamfanonin basukan da ake binsu bane, saboda haka su kwan da sanin basukan na kansu kuma babu shakka zasu biya, domin haƙƙin ƙasa ne da ya wanzu a kansu.

Yana mai cewa tuni an riga an miƙa wa hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa ta’annati  EFCC sunayen su domin tabbatar da ganin sun biya ko su fuskanci hukunci daidai da tanadin da dokar ƙasa ta tanada.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar jami’an tsaron sa Kai ta magantu akan yadda za’a samar da cikakken tsaro a fadin Nigeria

Next Post

Kungiyar injiniyoyi ta ƙasa ta shirya ɓullo da Hanyar dakile ayyukan marasa inganci a cikin mambobinta

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Rashin tsaro da tsadar takin zamani ya haifar da durkushewar harkokin kasuwanci
LABARAI

Rashin tsaro da tsadar takin zamani ya haifar da durkushewar harkokin kasuwanci

by Sy lawan
October 30, 2025
Tehran Na Shiri Don Fuskantar sabon Rikici  da U S – Inji Kalaman Khamenei
LABARAI

Tehran Na Shiri Don Fuskantar sabon Rikici da U S – Inji Kalaman Khamenei

by Sy lawan
October 23, 2025
Gwamnatin tarayya zata rage bashin da zata ciyo da Tiriliyon hudu na fannin lantarki
LABARAI

Gwamnatin tarayya zata rage bashin da zata ciyo da Tiriliyon hudu na fannin lantarki

by Abdulhamid Isa
October 14, 2025
India da Mongolia na murnar cika shekaru 70 da kulla harkokin diflomasiya
LABARAI

India da Mongolia na murnar cika shekaru 70 da kulla harkokin diflomasiya

by Jamila S Aliyu
October 14, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sheikh Dahiru Bauchi ya lissafo abubuwa 10 da zasu faru a kasar nan ba da jimawa ba

Sheikh Dahiru Bauchi ya lissafo abubuwa 10 da zasu faru a kasar nan ba da jimawa ba

July 29, 2024

Wani gwamna yayi tanadin wutar lantarki na wata guda babu daukewa ga yan jihar sa

March 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Muna goyon bayan hukumar KAROTA akan yaki da kasa kaya a kan titi: Kungiyar Yan tebura ta IBB

Muna goyon bayan hukumar KAROTA akan yaki da kasa kaya a kan titi: Kungiyar Yan tebura ta IBB

March 11, 2025
Rashin tsaro da tsadar takin zamani ya haifar da durkushewar harkokin kasuwanci

Rashin tsaro da tsadar takin zamani ya haifar da durkushewar harkokin kasuwanci

October 30, 2025
Yadda Sarki Aminu Da ‘Yan Sanda Suka Kwace Ni A Hannu Wasu Matasa:– Dan Majalisar NNPP

Yadda Sarki Aminu Da ‘Yan Sanda Suka Kwace Ni A Hannu Wasu Matasa:– Dan Majalisar NNPP

July 22, 2024
Yadda kungiyar mata sufaye suka jagoranci gudanar da addu’a kan halin da al’umma ke ciki

Yadda kungiyar mata sufaye suka jagoranci gudanar da addu’a kan halin da al’umma ke ciki

July 27, 2024
An  Bude Sabuwar Kasuwar Sayar Da:-  Hatsi, Dabbobi, Da Suran Kayayyakin  Masarufi  A Garin Dutse Dake Kantitin Kaduna Zuwa Abuja A Yakin Karamar Hukumar Chikun, Jihar Kaduna

An Bude Sabuwar Kasuwar Sayar Da:- Hatsi, Dabbobi, Da Suran Kayayyakin Masarufi A Garin Dutse Dake Kantitin Kaduna Zuwa Abuja A Yakin Karamar Hukumar Chikun, Jihar Kaduna

February 6, 2025

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media